Jihar Kano
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an samu ƙarin adadin waɗanda Allah ya yi wa rasuwa sakamakon harin masallaci a yankin Gezawa ranar Laraba.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan irin tsare-tsaren da ya ke kawowa inda ya ce za a amfana nan gaba.
Gamayyar kungiyoyin Gaskiya da Adalci ta wanke tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje daga zargin cin hanci da rashawa da gwamnatin jihar Kano ta yi.
Siyasar Najeriya tana zuwa da kalubale da yawa da suka haɗa da neman iko kan mulki na tsawon lokaci da kuma cin amana daga yaran siyasa ga masu gidansu.
Kungiya mai kare hakkin Musulmi (MURIC) ta yi martani ga ministar harkokin mata kan hana auren marayu 100 a jihaar Neja. Shugaban kungiyar na Kano ne ya yi martanin.
Mazauna kauyen da wani matashi ya ƙona masallaci ana cikin sallar asuba sun tabbatar da mutuwar mutum 11 kawo yanzu a Kano, sun faɗi halin Shafi'u.
Babbar mai shari’a ta Kano kuma kwamishinar shari’a, Mai Shari'a Dije Abdu Aboki, ta sauya kotun da za ta saurari shari’ar Dr. Abdullahi Umar Ganduje.
Babbar mai shari’a a jihar, Dije Abdu Aboki ta sanya hannu wajen sakin daurarru biyar da ke daure a gidan gyaran hali Kano. An gargade su kada su dawo.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta hana maza masu aikin DJ gudanar da ayyuka a bukukuwan mata. Kwamandan Hisbah na jihar Kano sheikh Aminu Daurawa ne ya sanar.
Jihar Kano
Samu kari