Isra'ila
An gudanar da binciken kwa-kwaf kan rahoton karya da ake ta yada wani faifan bidiyo da ke nuna shugaban Iran na gargaɗin Najeriya kan rikicin kasar da Isra’ila.
Ayatollah Khamenei ya ce ba mallakar nukiliya ba ne ke sanya su rikici da kasashen Turai, Amurka, Isra'ila da sauransu yayin kwana 40 na jimamin sojojin Iran.
Trump ya nuna goyon baya ga harin Isra’ila kan Iran idan ta ci gaba da shirinta na nukiliya, sai dai yana son a warware matsalar ta diflomasiyya.
Hukumomin ƙasar Iran sun zargi Isra'ila da kashe ƴan jarida 12 a yakin da suka yi kwanaki 12 suna musayar wuta, an kashw ɗaruruwan mutane a wannan lokaci.
Firaministan Isra'ila, Benjamim Netanyahu ya kai ziyara ƙasar Amurka kuma ya samu ganawa da Shugaba Donald Trump ranar Talata, sun tattauna kan Gaza da Iran.
Shugaban Iran, Pezeshkian, ya ce za su iya warware sabani da Amurka ta hanyar tattaunawa, amma amana ce kalubale bayan yunkurin kisan gilla da Isra'ila ta masa.
G-7 ta goyi bayan Isra'ila yayin da ta kira Iran da zama tushen duk rikicin da ke faruwa a Gabas Ta Tsakiya. G-7 ta ce ba za ta yarda Iran ta mallaki nukiliya ba.
Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ƙasar Isra'ila ta amince da duka sharuɗdan yarjejeniyar tsagaita wuta tsakaninta da Haram a Gaza.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce za ta hau teburin sulhu ne kawai bayan an cire yiwuwar kai mata hari saboda kokarinta na mallakar nukiliya.
Isra'ila
Samu kari