Isra'ila
Majalisar dokokin Iran ta gabatar da sabon daftarin doka domin tsara yadda za a sarrafa mashigar Hormuz, inda ake sa ran za a kaɗa ƙuri'a mako mai zuwa.
Benjamin Netanyahu ya lashi takobin murkushe Hezbollah bayan Isra'ila ta kai mummunan hari Lebanon, yayin da Iran ta yi barazanar kai harin ramuwar gayya.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa kasarsa ba za ta zuba ido tana kallon Spain tana sukar manufofinta ba, za ta maida martani.
A labarin nan za a ji cewa Isra'ila ba ta damu da kiraye-kiraye da tir da kasashen duniya ke yi mata ba, tana ci gaba da kai hari kasar Lebanon ba kakkautawa.
A labarin nan, za a ji cewa Pakistan tana aiki ba dare ba rana domin a samu damar kawo sulhu mai dorewa a tsakanin Iran da kasar Amurka a cikin ruwan sanyi.
Ministan tsaron Pakistan, Khawaja Asif ya bayyana cewa Isra'ila ce babbar matsala a duniyar yau, ta zama karfen kafa ga al'ummar duniya wajen zubar da jini.
Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Dr Kamal Kharrazi ya rasu bayan wani harin da Amurka da Isra'ila suka kai gidan shi bayan kashe matar shi a kwanakin baya.
An sake bude masallacin Kudus ga masu ibada a Isra'ila bayan kwanaki 40 da Isra’ila ta rufe shi, inda dubban Falasdinawa suka hallara sallar asuba.
Yakin Amurka/Isra'ila da Iran d aya shafe kwana 40 kafin tsagaita wuta ya jawo faruwar abubuwa da dama. Mun tattaro muku abubuwa 10 da suka faru a yakin da aka yi.
Isra'ila
Samu kari