Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar yan shi'a watau IMN ta gudanar da zanga zangar lumana a Kano domin nuna adawa da kalaman shugaban Amurka, Donald Trump kan batun kisan kiristoci a Najeriya.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Micheal Freeman ya bukaci 'yan Najeriya su hada kai su zauna lafiya domin samun cigaba. Malaman Musulunci da Kiristoci sun yi martani.
A kwanan nan Shugaba Donald Trump na Amurka ya sanya Najeriya cikin “Kasashen da ake musu kallo na musamman” (CPC) kan zargin kisan kiyashi na Kiristoci a kasar.
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, ya mayar da martani kan zargin Trump na kisan Kiristoci, yana cewa addininsa ya tabbatar da gaskiyar gwamnati.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo (SAN) ya aika zungureriyar wasika ga shugaban Amurka, Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Olufemi Oluyede ya ce ba a yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya ce gwamnati na daukar matakan yaki da ta'addanci.
Fitaccen mawakin Najeriya, Burna Boy ya fadi dalilin karbar Musulunci bayan dogon nazari da bincike da ya yi. Burna Boy ya fita daga Kiristanci zuwa Musulunci.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu babbar matsala, biyo bayan zargin da ake yi na yi wa Kiristoci kisan kare dangi.
Majalisar Amurka za ta yi bincike kan zargin saka dokokin da suke da alaka da shari'ar Musulunci a Najeriya. Najeriya ta yi watsi da cewa an tauye addini a kasar.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari