Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar kiristoci reshen Arewacin Najeriya (CAN) ta bayyana jin daɗinta da bayanan da gwamnatin Zamfara ta yi kan Zainab da ake zargin ta canza addini.
Gwamnatin Zamfara ta musanta rahoton da ke yawo cewa wata mai suna Zainab tana kan siradin hukuncin kisa saboda ta bar addinin musulunci, ta ce labarin ƙarya ne.
Wasu shugabannin duniya da suka kasance Musulmi sun je Vatican bikin nada sabon Fafaroma Leo a Vatican. Bola Tinubu, shugaban Morocco da Albania sun je bikin
An gudanar da gasar karatun 'Bible' a makarantun Lagos inda yaro Musulmi mai shekaru 9, Muritala Desmond, ya lashe gasar Littafi Mai Tsarki ta makarantu.
Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.
Fafaroma Leo XIV ya yi bayani a kan zaman lafiya a zirin Gaza, da sauran yankunan duniya a cikin hudubarsa ta farko. Zai fara ganawa da baki da yin wa'azi.
Daya karshe bayan jimamin mutuwar Fafaroma Francis a ƙarshen watan Afrilu, an zabi sabon shugaban katolika Robert Francis Prevost wanda ya fito daga kasar Amurka.
Mutane sun shiga mamaki bayan sace Fasto John Okoriko ya ce babu wani wurin da ake kira aljanna ko wuta, yana mai cewa Allah na kasancewa a zuciyar mai bi.
Abin al'ajabi da farin ciki ya faru a kasar Rwanda bayan wata dattijuwa mai shekaru 102 ta gane gaskiya inda ta karbi addinin Musulunci, mutane suka yaba mata.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari