Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar MURIC ta nemi a kafa kotunan Shari’a a Kudu maso Yamma da kuma ayyana ranar Juma’a a matsayin hutu don sauƙaƙa wa Musulmai yin ibada a kasar.
Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC ta bukaci kafa kotunan Shari’a a jihohin Kudu maso Yamma da kuma ayyana ranar Juma’a ta zama hutu a Najeriya.
Malaman cocin Katolika a jihohin Kudancin Najeriya da suka hada da Enugu sun nemi a yi addu'a da azumi domin kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Fitaccen malamin Musulunci a jihar Kwara, Dr Sharafdeen Gbadebo Raji, ya fusata mutane bayan maganganunsa kan zargin bautar gumaka a birnin Ilorin.
Wani rahoto ya nuna yadda addinin Musulunci ya zamo mafi karuwa a duniya a yanzu. Musulunci ne addinin da yake karuwa ba tare da mabiyansa na raguwa ba.
Wata kungiyar Musulmai a Arewa ta bukaci shugaba Bola Tinubu ya dauki Kirista a zaben 2027 mai zuwa a matsayin mataimaki, ya ajiye Sanata Kashim Shettima.
Kungiyar kiristoci reshen Arewacin Najeriya (CAN) ta bayyana jin daɗinta da bayanan da gwamnatin Zamfara ta yi kan Zainab da ake zargin ta canza addini.
Gwamnatin Zamfara ta musanta rahoton da ke yawo cewa wata mai suna Zainab tana kan siradin hukuncin kisa saboda ta bar addinin musulunci, ta ce labarin ƙarya ne.
Wasu shugabannin duniya da suka kasance Musulmi sun je Vatican bikin nada sabon Fafaroma Leo a Vatican. Bola Tinubu, shugaban Morocco da Albania sun je bikin
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari