INEC
Kungiyar CAN ta yankin Arewa ta ƙi kiran cire Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, tana cewa ƙoƙari ne na siyasantar da addini da raunana hukuma.
Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ce Musulmai ba za su amince da zabe a karkashin shugaban hukumar INEC saboda zarginsa da nuna bangaranci da wariya a maganganusa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar INEC ta sanar da shirin da aka yi wajen tunkarar zaben cike gurbi na 'yan majalisun Kano da za a yi a wayan Fabarairu, 2026.
Tsohon Gwamnan Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana goyon bayansa ga saka idon ƙasashen waje a zaɓen 2027 domin tabbatar da sahihancin sa.
Gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ware Naira tiriliyan 1.013 domin fara shirye-shiryen gudanar da zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa ya zama dole hukumar ta yi abubuwan da za ta samu yardar yan Najeriya musamman matasa.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a zagaye na biyu a 2026. An fara hakan ne domin shiri kan zaben 2027 da ke tafe a Najeriya
Jam'iyyar PDP ta yi karar hukumar zabe ta kasa, INEC kan cire sunan dan takararta, Oluwole Oluyede a zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026 da za a yi.
Hukumar INEC ta lika sunayen yan takara 12 tare da mataimakansu na jam'iyyu daban-daban, wadanda za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti na shekarar 2026.
INEC
Samu kari