INEC
A labarin nan, za a ji yadda Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan naɗin Farfesa Mahmoud Yakubu da yadda zai kawo cikas ga dimokuraɗiyy a Najeriya.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmin Najeriya watau MURIC ta sake neman shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi sababbin nade-nade a hukumomin NEITI da NIWA, 'danuwan Shehu Shagari ya samu mukami a hukumar NIWA.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta nuna damuwa kan ra'ayin shugaban hukumar INEC, Farfesa Amupitan kan matsalar tsaron kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa sabon Shugaban hukumar INEC da Shugaba Bola Tinubu ya nada a kwanan nan, na fuskantar matsin lamba ya ajiye mukaminsa.
A labarin nan, za a ji cewa yar takarar gwamnan Anambra ta bayyana godiya ga mutane kusan 300 da su ka kada mata kuri'a a zaben da Charles Soludo ya yi nasara.
Dr. Wole Oluyede ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Ekiti don zaɓen 2026. PDP ta sha alkawarin kayar da APC saboda gazawar gwamnatin Oyebanji.
Bayanai sun tabbatar cewa sojojin da suka yi takaddama da Mataimakin Gwamnan Anambra sun je ne bayan kiran gaggawa daga jami’an NYSC domin ceto jami’an INEC.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar Labour a jihar Anambra ya ce bai gamsu da abin da aka sanar na zaben gwamna ba, ya ce dole akwai wata makarkashiya a cikin zaben.
INEC
Samu kari