
Yahaya Bello







Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello. Kotun ta ba da belin tsohon gwamnan ne tare da waau mutum biyu.

Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello zai sake nufar Kogi. A wannan karon, shi ne zai shigar da kara. Ya zargi wata jarida da son hada shi fada da shugaba Bola Tinubu.

Kotun tarayya ta bayar da belin Yahaya Bello a zaman da tta yi a yau Jumua'a. Yahaya Bello zai biya Naira miliyan 500 kuma cika wasu sharudan belin.

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya shaidawa kotu cewa zargin da ake masa na damfarar N80bn daga baitul mali jiharss ba gaskiya ba ne.

Tsohon sanata, Dino Melaye, ya yi wa Yahaya Bello shagube bayan kotu ta tura shi gidan kaso. Melaye ya ce dama ya yi hasashen hakan ga tsohon gwamnan na Kogi.

Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a Maitama, Abuja ta ba da izinin garkame tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello a gidan kurkukun Kuje ziwa 25 ga Fabrairu, 2025.

Babbar kotun tarayya ta hana belin Alhaji Yahaya Bello, tsohon gwamnan jihar Kogi da EFCC ke zargin ya haɗa kai da wasu sun canzawa wasu kuɗaɗe hanya.

Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar EFCC na ci gaba da shari'ar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello duk da babu lauyansa ko ɗaya.

Majiyoyi daga babbar kotun tarayya sun shaida cewa hukumar EFCC ta gaza gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a kotun saboda rashin wasu takardu.
Yahaya Bello
Samu kari