![An tona yadda bata gari ke shirin kai hari gidan gwamnati da sunan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e16d43eceb3cad77.jpeg?v=1)
Yahaya Bello
![An tona yadda bata gari ke shirin kai hari gidan gwamnati da sunan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e16d43eceb3cad77.jpeg?v=1)
![Kotu ta amince 'danuwan Yahaya Bello da ake zargi da badakalar N3bn ya tafi kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/560x315/928f2d15c82cbe02.jpeg?v=1)
![El Rufa'i: Jagoran yakin zaben Tinubu ya fadi yadda APC ta dauko hanyar wargajewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7b104828c91f05b8.jpeg?v=1)
![Badakalar N80bn: Yahaya Bello ya gabatar da wata bukata a gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c6ebcfc38125ee9c.jpeg?v=1)
![Kotun daukaka kara ta raba gardama a shari'ar zaben gwamnan Kogi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/13ead56b26dcd69f.jpeg?v=1)
![Zambar N80bn: Kotu ta yi watsi da bukatar Yahaya Bello na canja wurin shari'arsa da EFCC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
![Yahaya Bello ya koma matsala, EFCC ta nemi taimakon kasashe a kama tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar EFCC ta sanya Yahaya Bello cikin jerin sunayen wadanda INTERPOL za ta sanyawa ido a kasashe uku na Arewacin Afrika.
![Kwana 1 da zaman kotu, Gwamna Ododo ya dauki mataki kan ciyamomi 21](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d8f449edb348aa06.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kogi ta kara wa'adin shugabannin riko na kananan hukumomi 21 da ke jihar zuwa watanni shida wadanda suke shirin sauka nan da kwanaki uku.
![Kotu ta dauki mataki kan shari'ar neman tumbuke Ododo daga kujerar gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/706328002bfe3730.jpeg?v=1)
Kotun Daukaka Kara ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Kogi da Murtala Ajaka na SDP ke kalubalantar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC.
![Lauyoyin Yahaya Bello sun shiga uku, hukumar EFCC ta roƙi kotu ta ɗaure su](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9324b084218394f8.jpeg?v=1)
A jiya ne hukumar EFCC ta bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tuhumi manyan lauyoyin Najeriya guda biyu kan gaza gabatar da Yahaya Bello gaban kotu.
![Lauyan da ke kare Yahaya Bello ya watsa masa kasa a ido ana cikin zaman kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b136b4a79e9a6e19.jpeg?v=1)
Lauyan da ke wakiltar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a shari'ar da yake yi da hukumar EFCC, ya bukaci kotu ta amince ya daina wakiltarsa.
!["Ku mayar da ni gida": Yahaya Bello ya nemi alfarma 1 wajen EFCC, ya jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nemi alfarmar hukumar EFCC yayin da ake ci gaba da tuhumarsa kan badakalar N80bn inda ya bukaci mayar da shi jihar.
!["Kungiyar nadamar tarayya da Tinubu": ɗan PDP ya yi shaguɓe ga El-Rufai, Kwankwaso](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad4e18b046aa9efe.jpeg?v=1)
Wani ɗan a mutum Atiku Abubakar mai suna Abdul'aziz Abubakar ya lissafo waɗanda kwata-kwata ba su jin dadin yadda ake gudanar da mulkin APC a kasar.
![Yahaya Bello: An bayyana wurin da tsohon gwamna ya ɓoye domin gudun kamen EFCC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a198bb0bce4d2556.jpeg?v=1)
Wani jigon PDP, Austin Okai ya bayyana cewa Yahaya Bello ya ɓuya ne a gidan gwamnatin jihar Kogi da ke Lokoja da taimakon Gwamna Ahmed Usman Ododo.
![EFCC na tsaka da neman Yahaya Bello, gwamnan Kogi ya aikawa uban gidansa wasiƙa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/12aab3654b231851.jpeg?v=1)
Gwamna Usman Ododo na Kogi ya bayyana uban gidansa, Yahaya Bello a matsayin babban jigo a yain da ya ke taya shi murnar cika shekaru 49 da haihuwa.
Yahaya Bello
Samu kari