
Yahaya Bello







Tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello na ci gaba da nuna farim ciki bayan samun ƴanci daga kurkure kan zargin da ake masa na karkatar da kudade.

Tsohon gwamnan jihar Kogi ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da salon mulkin Bola Tinubu. Ya ce Tinubu ya dauko hanyar kawo cigaba a Najeriya.

Hukumar EFCC ta yi nasarar cafke tsofaffin gwamnoni da ministoci a Arewacin Arewacin Najeriya a shekarar 2024. Sun hada da Yahaya Bello Hadi Sirika.

Daga karshe, tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya shaki iskar yanci bayan cika ka'idojin beli da aka gindaya masa kan zargin badakalar makudan kudi.

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello. Kotun ta ba da belin tsohon gwamnan ne tare da waau mutum biyu.

Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello zai sake nufar Kogi. A wannan karon, shi ne zai shigar da kara. Ya zargi wata jarida da son hada shi fada da shugaba Bola Tinubu.

Kotun tarayya ta bayar da belin Yahaya Bello a zaman da tta yi a yau Jumua'a. Yahaya Bello zai biya Naira miliyan 500 kuma cika wasu sharudan belin.

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya shaidawa kotu cewa zargin da ake masa na damfarar N80bn daga baitul mali jiharss ba gaskiya ba ne.

Tsohon sanata, Dino Melaye, ya yi wa Yahaya Bello shagube bayan kotu ta tura shi gidan kaso. Melaye ya ce dama ya yi hasashen hakan ga tsohon gwamnan na Kogi.
Yahaya Bello
Samu kari