
Yahaya Bello







Wata kungiya mai suna APC Youth Vanguard ta nuna damuwa kan yadda tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ki yarda ya bayyana gaban kotu kan zargin da ake masa.

Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi me yasa ta gaza kama Yahaya Bello bayan EFCC na nemansa ido rufe. Tinubu ya ce yan sanda da DSS ba za su iya taimakon EFCC ba.

Gwamna Ahmed Usman Ododo na jihar Kogi ya kafa tarihi bayan shekaru 20, ya amince da karin alawus na N10,000 ga dukkan masu kataɓar fansho a jihar.

A wannan labarin, za ku ji cewa babbar kotun tarayya da ke zamanta a Maitama ta bayar da sammacin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, kuma ya bayyana gabanta.

Yayin da ake cigaba da tuhumar tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, sarakuna sun bayyana damuwa kan yadda ake neman ganin bayansa inda suka roki Bola Tinubu.

A wannan rahoton, hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta ce a shirye ta ke wajen fuskantar tsohon gwamnan Kogi, Bello Yahaya a kotu.

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ta hannun ofishin yaɗa labaransa ya yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sa baki a rikicinsa da EFCC.

Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta kuma gani wata sabuwar badaƙala kan tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, ta garzaya kotu.

Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ce za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar d Yahaya Bello ya fuskanci shari'a kan tuhumar karkatar da N80.2bn.
Yahaya Bello
Samu kari