Yahaya Bello
Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta yi zargin cewa gwamnan Kogi mai ci, Ahmed Ododo da tsohon gwamna, Yahaya Bello sun karbi umarnin hallaka ta daga Akpabio.
Gwamnatin jihar Kogi ta musa zargin cewa ta kitsa yadda za ta kashe Sanata Natasha Akpoti. Haka zalika shugaban majalisa, Sanata Godswill Akpabio ya musa zargin.
Jami'an EFCC sun mamaye kotu da makamai, sun takaita shiga. Shaidu sun ce sunan Yahaya Bello bai bayyana a takardun kadarori ba. Kotu ta dage shari'ar.
Babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta ci gaba da sauraron shari'ar almundahana da hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta shigar gabanta.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karbi bakuncin tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello a gidansa da ke birnin Tarayya a yau Alhamis 23 ga watan Janairun 2025.
Tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello na ci gaba da nuna farim ciki bayan samun ƴanci daga kurkure kan zargin da ake masa na karkatar da kudade.
Tsohon gwamnan jihar Kogi ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da salon mulkin Bola Tinubu. Ya ce Tinubu ya dauko hanyar kawo cigaba a Najeriya.
Hukumar EFCC ta yi nasarar cafke tsofaffin gwamnoni da ministoci a Arewacin Arewacin Najeriya a shekarar 2024. Sun hada da Yahaya Bello Hadi Sirika.
Daga karshe, tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya shaki iskar yanci bayan cika ka'idojin beli da aka gindaya masa kan zargin badakalar makudan kudi.
Yahaya Bello
Samu kari