![Yahaya Bello: EFCC ta fadi dalilin kasa cafke tsohon gwamna kan badakalar N80bn](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c6ebcfc38125ee9c.jpeg?v=1)
Yahaya Bello
![Yahaya Bello: EFCC ta fadi dalilin kasa cafke tsohon gwamna kan badakalar N80bn](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c6ebcfc38125ee9c.jpeg?v=1)
![EFCC: An samu matsala a shirin gurfanar da tsohon gwamna kan badaƙalar N80bn](https://cdn.legit.ng/images/560x315/64166abfd916f5c2.jpeg?v=1)
![Bayan tsere da EFCC, tsohon gwamna a Arewa zai mika kansa gobe a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
![Kogi: Gwamnati ta ceto sauran daliban Jami'a da aka sace bayan miyagu sun hallaka 2](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d478809d61b03b24.jpeg?v=1)
![APC v SDP: Kotun zabe ta yanke hukunci kan shari'ar takarar gwamnan jihar Kogi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/706328002bfe3730.jpeg?v=1)
![‘Dan siyasa ya goyi bayan Ganduje, ya ce shi ya fi dacewa da shugabancin jam’iyyar APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c964db05c20273e3.jpeg?v=1)
![Bola Tinubu ya gana da Gwamna Ahmed Ododo a Villa, sun tattauna batutuwa da dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8f5791834969cb67.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin yi masa bayani kan halin tsaro a jihar Kogi da kuma wasu abubuwa.
![A ƙarshe, kotu ta tanadi hukunci kan sahihancin zaɓen gwamnan jihar Kogi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/706328002bfe3730.jpeg?v=1)
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kogi da ke zamanta a Abuja ta kammala sauraron karar da Ajaka ya kalubalanci nasarar Gwamna Ahmed Ododo.
![Kin bayyanar Yahaya Bello a kotu ya fusata alkali, an sake ba EFCC damar kama shi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/acf6c4f4a6c659fb.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya ta fusta kan yadda Yahaya yake ci gaba da kin bayyana a gabanta. Mai shari’a Emeka Nwite ya yi fataki da bukatar hana EFCC kama Bello.
![Hoto: Yahaya Bello ya sanya kayan mata domin ya tsere daga Najeriya? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b136b4a79e9a6e19.jpeg?v=1)
Binciken gano gaskiya da aka gudanar kan hoton da ake yaɗawa cewa Yahaya Bello ya yi shigar ƴan Daudu ya gano cewa ba tsohon gwamnan bane a hoton.
!["An yi watsi da su": Jigon APC ya magantu kan halin da El-Rufai da Yahaya Bello ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f8468cb3b7db4289.jpeg?v=1)
Jigon jami'yyar APC, Barista Jesutega Onakpasa ya zargi wasu 'yan siyasa da jefa Nasir El-Rufai da Yahaya Bello a halin da suke ciki duk da gudunmawa da suka bayar.
![Badakalar N80bn: Abin da wasu tsofaffin gwamnoni ke cewa game da Yahaya Bello](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a1521e864bcbc90e.jpeg?v=1)
Matakin da tsohon gwamnan Kogi Yahaya Bello ya dauka na gujewa kamu ko mika kansa domin amsa tambayoyi a hukumar EFCC ya jawo Allah wadai daga tsofaffin gwamnoni 2.
![Da gaske gwamnatinmu za ta yaki cin hanci, Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya tabbaci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0ffbf237620dde1d.jpeg?v=1)
Gwamnatin Najeriya ta ce ba za ta tsaya jan kafa wajen yaki da masu yi wa tattalin arizikin kasa ta'annati. Kashim Shettima ne ya bayyana hakan a yau.
![Jiga jigan APC 5 da ake zaton za su raba gari da Tinubu a zaben 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/86f7cafb8cc86933.jpeg?v=1)
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, akwai alamu wasu jiga-jigan APC za su iya bijirewa Shugaba Bola Tinubu a zaben saboda wasu matsaloli da ke faruwa.
!["Ka ci amanarsu": Jigon PDP ya dira kan Tinubu game da El-Rufai da Yahaya Bello, ya fadi dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/86f7cafb8cc86933.jpeg?v=1)
Jigon PDP a Najeriya, Segun Showunmi ya koka kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya ci amanar Nasir El-Rufai da Yahaya Bello kan halin da suke ciki a yanzu.
Yahaya Bello
Samu kari