Yahaya Bello
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya karyata labarin cewa zai nemi takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce labarin ba gaskiya ba ne kuma yana goyon bayan Bola Tinubu
Sanata Natasha Akpoti ta ce an kai hari gidansu ne a lokacin da dan uwanta ya kai wata ziyara. Mutanen gari da jami'an NSCDC sun hadu sun kori maharan.
Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta yi zargin cewa gwamnan Kogi mai ci, Ahmed Ododo da tsohon gwamna, Yahaya Bello sun karbi umarnin hallaka ta daga Akpabio.
Gwamnatin jihar Kogi ta musa zargin cewa ta kitsa yadda za ta kashe Sanata Natasha Akpoti. Haka zalika shugaban majalisa, Sanata Godswill Akpabio ya musa zargin.
Jami'an EFCC sun mamaye kotu da makamai, sun takaita shiga. Shaidu sun ce sunan Yahaya Bello bai bayyana a takardun kadarori ba. Kotu ta dage shari'ar.
Babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta ci gaba da sauraron shari'ar almundahana da hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta shigar gabanta.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karbi bakuncin tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello a gidansa da ke birnin Tarayya a yau Alhamis 23 ga watan Janairun 2025.
Tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello na ci gaba da nuna farim ciki bayan samun ƴanci daga kurkure kan zargin da ake masa na karkatar da kudade.
Tsohon gwamnan jihar Kogi ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da salon mulkin Bola Tinubu. Ya ce Tinubu ya dauko hanyar kawo cigaba a Najeriya.
Yahaya Bello
Samu kari