
Fulani Makiyaya







Kungiyar YIAVHA ta kawo karshen rikicin Fulani da Berom a jihar Filato bayan shafe shekaru 35. Fulani da Berom sun yi noma tare kuma sun girbe amfanin gona.

Kungiyar makiyaya ta Miyetti reshen jihar Kebbi ya ya yi Allah-wadai da kisan Fulani shida wanda ake zargin an yi a harin ramuwar gayya da Lakurawa su ka kai.

Sabon ministan ma’aikatar dabbobi, Alhaji Idi Mukhtar Maiha, ya ce aikin da zai fara aiwatarwa shi ne tabbatar da zamanantar da harkar kiwo a kasar nan.

An shiga fargaba bayan kisan mutane da dama yayin da rikici ya balle tsakanin manoma da makiyaya a jihar Adamawa, inda jama'a da dama su ka rasa rayukansu.

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci Fulani su ɗauki batun zaman lafiya da muhimmanci, inda ya ce tarihi ya nuna ba su yarda da tashin tashina ba.

Sarkin Zazzau a jihar Kaduna, Nuhu Bamalli ya yi tsokaci kan ta'addanci inda ya bayyana yadda aka san Fulani a baya da cewa ba a sansu da alaka da ta'addanci ba.

Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah ta bayyana yadda wasu miyagun mutane su ka kai wa Fulani makiyaya farmaki a Filato tare da ankashe mutum biyu da harbe shanu.

Gwamnatin jihar Katsina ta ɗauki matakin hana noma a hanyoyin shanu da filayen kiwo domin daƙile yiwuwar ɓarkewar rikicin manoma da makiya a faɗin jihar.

Bayanai sun fito yayin da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gana da tsohon shugaban hukumar INEC, Farfesa Attahiru Jega a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja.
Fulani Makiyaya
Samu kari