Gobara
An shiga jimami a jihar Benue bayan wata mummunar gobara ta lakume gidaje 50. Gobarar wacce ta tashi da safe ta janyo wata tsohuwa ta rasa ranta.
An samu asarar miliyoyin naira bayan wata gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar da ake ji da ita a jihar Rivers. Gobarar dai ta tashi ne a cikin tsakar dare.
Gobara ta tashi a dakin taro na miliyoyin naira mallakin Ahmed Musa da ke Kaduna. Gobarar ta shafi harabar dakin taron ne bayan ta tashi daga wani shago.
An samu tashin gobara a babbar kasuwar Panteka da ke jihar Kaduna. Gobarar wacce ta tashi a cikin dare ta yi sanadiyyar asarar dukiya mai tarin yawa.
Wata mummunar gobara ta halaka yan gida daya su bakwai sannan ya jefa al’ummar unguwar Tudun Wada da ke karamar hukumar Nassarawa ta jihar Kano cikin alhini.
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta sanar da tashin mummunar gobara a yankin Gezawa da ke jihar. Haka kuma ta ce an yi asarar kayayyaki na miliyoyin naira.
An samu iftila'in gobara wanda ya yi ajalin mutum daya tare da lalata dukiyoyi a ma'ajiyar bakin mai da ke birnin Kano a yau Litinin 8 ga watan Janairu.
Hukumar kashe gobara ta tarayya ta sanar da fara daukar ma'aikata, an nemi 'yan Najeriya da suka cancanta da su nemi aikin ko za su dace. Mako shida za a rufe shafin
Gobara ta kone gidan marigayi shugaban jam'iyyar PDP a jihar Akwa Ibom, Obong Udo Ekpenyong. Matar marigayin da surukarsa sun riga mu gidan gaskiya.
Gobara
Samu kari