Gobara
Rahotanni sun nuna cewa wasu fusatattun jama'a da ba a san su ba, sun cinna wuta a gidan mai garin Romin Zakara da ke ƙaramar hukumar Ungogo bayan rusa gidajensu.
An samu asarar rayuka sakamakon fashewar tankar man fetur a jihar Enugu. Gwamnan jihar Enugu ya yi alhini kan hatsarin inda ya yi alkawarin daukar mataki.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana irin barnar da gobara ta yi a kasuwar Karar Yan Katako da ke Sokoto. Ta ce shaguna da dama sun lalace.
'Yan kasuwa sun fada a cikin rudani bayan an samu tashin gobara a wata kasuwa da ke Sakkwato, har yanzu jami'a su na kokarin shawo kan wutar da ta kama ranar Talata.
Hukumar kwana-kwana ta tabbatar da faɗuwar wata fankar man fetur a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, ta ce direba ya rasa rayuwansa amma an ceto yaron mota.
Bayan mutuwar sama da mutane 80 sun mutu, Sanatoci sun shawarci jama'a da su guji kwashe fetur idan sun ga tankar mai ta fadi, domin tsare rayuwarsu da lafiyarsu.
Adadin mutanen da suka rasu sakamakon iftila'in fashewar tankar mai ya karu a jihar Neja. Mutane kusan 100 sun rasu yayin da wasu da dama suka jikkata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana rashin jin dadinsa ga abin da ya faru na gobarar tabkar mai a jihar Neja. Ya mika sako mai daukar hankali ga iyalai.
Wata tankar dakon mai da ta fashe fetur ya fara kwarara ta kama da wuta bayan mutane sun gana kewaye ta, ana fargabar rasa gomman rayuka a jihar Neja.
Gobara
Samu kari