Gobara
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Sani Yahya Jingir ya nuna alhini kan gobarar da ta tashi a kasuwar Taminus da ke Jos inda ya shawarci gwamnati da masu arziki.
An samu tashin wata mummunar gobara wacce ta jawo asarar dukiya a birnin Kano. Gobarar ta lakume shaguna da ajujuwa da dama a unguwar Rijiyar Zaki.
Gobara a kasuwar Gandun Albasa ta kone shaguna hudu a Kano. Asara ta kai miliyoyin naira, amma an dakile bazuwar wutar. An samu ceto a wasu shaguna.
Gobarar kasuwar Zamfara ta kone shaguna 55, inda ta shafi sashen masu sayar da magungunan gargajiya. 'Yan kasuwa sun roƙi gwamnati ta kai masu dauki.
Al'ummar Kano da ke zaune a Kofar Nasarawa sun shiga tashin hankali da gobara ta tashi a 'Gidan Ado Bayero' wanda yake matsayin matsugunnin jami'ar Arewa maso Yamma.
Gobara ta babbake sabon ɗakin kwanan dalibai mata a Jami’ar Sokoto. An tabbatar da babu asarar rai, amma hr yanzu ba a kai ga tantace girman barnar da ta yi ba.
An samu tashin gobara bayan wata tankar mai dauke da man fetur ta kama da wuta a jihar Neja. Jami'an hukumar kiyaye haɗura ta kasa sun kai agajin gaggawa.
Rahotannin da muke samu daga birnin tarayya Abuja ya nuna cewa wata tanka da ta ɗauko iskar da man fetur ya fashe a gadar Karu da ke Abuja, mutane da dama sun rasu.
Hukumar kashe gobara ta Kano ta bayyana cewa ta ceci mutane 7, yayin da gobara ta kashe 7 tare da haddasa hasarar dukiyar Naira miliyan 50 a watan Fabrairu.
Gobara
Samu kari