Gobara
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu damar ziyartar kasuwar waya a jihar domin jajantawa game da gobarar da ta tashi a 'Farm Centre' inda ya ba da gudunmawa.
Hukumar kula da harkokin aikin hajji a Najeriya, NAHCON ta tabbatar da cewa dukkan mahajjatan Najeriya 484 da ke cikin otal ɗin da gobara ta tashi a Makkah sun tsira
'Yan kasuwar sun tafka asarar biliyoyin Naira da wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar sayat da wayoyi Farm Centre da ke jihar Kano da safiyar ranar Sallah.
Za a ji yadda wasu matasa mazauna Kano suka rasu bayan sun yi yunkurin karbo bashin da ake bin wani bawan Allah bayan sun fada karamin rafi a jihar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gobara ta tashi a makarantar Sheikh Dahiru Bauchi da ke Bauchi, inda ta ƙone gini da kayayyaki masu yawa, ciki har da littattafai.
Rahotanni sun bayyana cewa wani abu ya fashe a sashen gas na wani gidan mai a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, mutum biyar sun ji raunuka, motoci sun ƙone.
Gobara ta lalata gidan amarya da wasu gidaje shida a Zamfara. An ce motocin kashe gobara sun samu matsala, lamarin da ya jawo wutar ta babbake dakin amaryar.
Isra'ila ta bayyana kokarin da take na kashe gobarar da ta tashi a bayan shafe sa'o'i 30 ba tare da kammala kashe gobarar ba. An kama wasu mutane kan tashin wutar.
Mummunar gobara ta tashi a kasuwar wayoyi ta Ilorin. An ce wutar lantarki ce ta haddasa gobarar. An dakile wutar cikin lokaci amma rumfuna 10 sun kone.
Gobara
Samu kari