Babban kotun tarayya
A yau Litinin 19 ga watan Agustan 2024 Kotun Koli ta fara zaman karshe kan shari'ar takaddamar zaben gwamnan jihar Kogi da Bayelsa da aka gudanar.
Shugaban ma'aikatan gwamnatin Kano, Shehu Wada Sagagi ya shigar da wata kungiyar APC kara kan zargin karkatar da tallafin abincin da Bola Tinubu ya turo Kano.
Majalisar shari’a ta kasa (NJC) a ranar Alhamis, 15 ga Agusta, ta bada shawarar Mai shari’a Kudirat Motonmori Kekere-Ekun ta zama shugabar aklalan Najeriya (CJN).
Kotun sauraran kararrakin zabe ta yi zama kan korafin zaben cike gurbin Sanata da aka gudanar a mazabar Plateau ta Arewa a watan Faburairun 2024.
Kotun majistare da ke zamanta a Jos, babban birnin jihar Filato ta kama wani matashi, Arron Garba da laifin sata, tare da yanke masa hukuncin zaman gidan kaso.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sahalewa hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta rufe asusun kirifton wasu mutane hudu.
Akwai yiwuwar Gwamnatin Tarayya da gwamnonin jihohi 36 a Najeriya za su fitar da matsaya kan tsawaita lokacin fara biyan kananan hukumomi 774 a kasar.
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da wasu ƴan Najeriya suka nemi a dakatar da masu zanga-zanga daga sake fitowa.
Kotun Koli ta umarci ba kansiloli da shugabannin kananan hukumomi a Najeriya wa'adin shekaru hudu kamar yadda gwamnonin jihohi ke yi a tsarin mulki.
Babban kotun tarayya
Samu kari