Babban kotun tarayya
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi fatali kan korafin da aka yi game da masu zanga-zangar matsin tattalin arziki inda ta ce babu wasu gamsassun hujjoji.
Wata babbarkotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar leƙen asiri ta ƙasa DIA ta tsare mutum 20 da ake zargi da hannu a al'amuran ta'adanci.
Kungiyoyin matasa za su maka gwamnan Sokoto a kotun ICC bisa zargin sakacin kisan sarkin Gobir, Alhaji Isa Muhammad Bawa. Sun kafa sharuda ga gwamnan.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sahalewa ƴan sanda su ci gaba da tsare masu zanga zangar da aka a kama a Najeriya har na tsawon kwanaki 60.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya nuna farin cikinsa kan nasarar da ya samu a Kotun Koli kan shari'ar zaben gwamnan jihar. Ya ba 'yan adawa shawara.
Kayode Ariwola ya shafe shekaru biyu a matsayin alkalin alkalai. Mun kawo maku wasu manyan abubuwan da suka faru da Ariwola a kotun koli a shekaru 2
Bayan yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Bayelsa, Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Kogi.
Legit Hausa ta tattaro abubuwan da ya kamata ku sani game da mai shari’a Kudirat Kekere-Ekun, wadda ta gaji Olukayode Ariwoola a matsayin babban jojin Najeriya.
Babbar alkalin jihar Akwa Ibom, mai shari'a Ekaete Obot ta yi afuwa ga fursunoni 44 a gidan yari. An sake wanda ya sace tukunyar mahaifiyarsa bayan shekara daya.
Babban kotun tarayya
Samu kari