
Gwamnatin Najeriya







Ma'aikatun gwamnatin Bola Ahmed Tinubu guda biyu sun bayyana shirin hadin gwiwa da zai bayar da damar samawa 'yan kasar nan ayyuka akalla miliyan biyar.

A ranar Alhamis, 13 ga watan Maris, majalisar dokokin Najeriya za ta sake duba na tsanaki ga dukkanin bangarorin da kudirin harajin gwamnatin tarayya ya kunsa.

Hukumar jin kai ta NASSCO ta ware talakawa miliyan 68 a jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya Abuja domin raba musu tallafi domin yaki da talauci a Najeriya.

An yi martani ga gwamnatin tarayya kan neman bude makarantu a wasu jihohin Arewa a watan Ramadan. Dr Aliyu Tilde ya ce ba za a yarda da dakatar da hutun ba.

Wata majiya ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fara shirin nada jakadun kasar a kasashen waje domin karfafa alakar diplomasiyya a tsakaninsu.

Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana takaicin yadda Najeriya ta ki daukar matakan da za su sanya linzami a kan yadda matasan kasar ke kallon shafukan badala.

Gwamnatin tarayya ta shiga batun ba dalibai hutu a watan Ramadan. Ministar ilimi ta bayyana cewa lamarin zai kawo tsaiko ga dalibai idan suka shafe wata a gida.

Bayan kusan watanni uku ba a ganinsa a tarukan gwamnatin jihar Taraba, an fito da bayanai a kan dalilin rashin shigar mataimakin gwamna cikin jama'a.

Amurka ta tallafa wa Najeriya da $763m a 2024, inda aka fi ba da muhimmanci ga kiwon lafiya, tsaro, tattalin arziƙi, ilimi da jin ƙai, kafin dakatar da USAID.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari