Gwamnatin Najeriya
Hukumar da ke kula da harkokin kamfanoni (CAC) ta gargadi 'yan Najeriya da su yi hattara da 'yan damfara biyo bayan bullar rahoton cewa ta fara daukar aiki.
Mun tattaro kira na musammman ga Hukumar NEPA masu raba wutar lantarki musamman a yankin karamar hukumar Zaria daga bakin Sheikh Shuaibu Salihu Zaria.
Ministan Kudi ya ce gwamnatin Najeriya na shirin karbar bashin $2.2bn daga Bankin Duniya. A cewarsa babu kudin ruwa da yawa a kansa kuma za a biya a shekara 20.
Legit Hausa ta tattaro muku abubuwan da ya kamata ku sani game da ma'aikatar jin ƙai tun daga zamanin Sadiya Umar Farouq har zuwa Betta Edu da aka dakatar.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da babban kwamiti mai dauke da kananan kwamitokwamitoci guda 11 da za su shirya bikin cikar Tinubu shekara 1 a mulki.
Gwamnatin tarayya ta ce yanzu masana’antar kera motoci ta Najeriya ta shirya ta fara aiki gadan-gadan, kuma za a fara fitar da ababen hawan daga watan Disamba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi sabbin nade-nade a manyan hukumomi biyu a Najeriya da suka hada da hukumar SEC da Kuma NAICOM a yau Juma'a.
Hukumar kula da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta ce babu tabbas gwamnati za ta dao da tallafin lantarki saaboda har yanzu gwamnaati ba ta gama biyan bashin baya ba
Yayin da darajar naira ke kara sama ba tare da saukar farashin kaya ba, hukumar FCCPC ta sanar da ɗaukar mataki kan 'yan kasuwa da kamfanoni masu kara kudin kaya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari