Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranar hutu domin murnar zagayowar ranar dimokuradiyya. Za a yi hutun ne domin tunawa da mulkin dimokuradiyya.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cewa komai ya lafa game da ganin sojojin kasar Kamaru da manyan makamai a wani yanki na jihar Cross River da ke Najeriya.
Sojojin Najeriya da na Amurka sun sake jaddada aniyarsu ta karfafa hadin gwiwa wajen yaki da ta'addanci ta hanyar musayar bayanan sirri da horaswa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Oyo ta bayyana hanyar da ƴan bindiga suka bi kafin su yi garkuwa da yayar tsohon ministan wutar lantarki da yaranta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi mai yiwuwa wajen murkushe 'yan ta'adda, ba za su mika wuya ga 'yan ta'adda ba.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya tabbatar wa tsohon Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu, cewa gwamnati na kokarin ceto ƙanwarsa da 'ya'yanta biyu da aka sace.
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ce ADC, NDC da sauran jam’iyyun adawa na koyon darussa daga tsarin dimokuradiyyar cikin gida da take aiwatarwa.
Fadar Shugaban Kasa ta bayyana cewa an samu gagarumin ci gaba wajen kafa ‘yan sandan jihohi, yayin da ake sa ran gyaran kundin tsarin mulki zai zo nan kusa.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama Ifechukwu Dennis, wanda ake zargi da ƙirƙirar muryar bogi ta amfani da fasahar AI tare da danganta ta ga Shugaba Bola Tinubu.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari