Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
A labarin nan, za a ji ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun shirya fara zama da gwamnati domin a gaggauta cimma sabon mafi ƙarancin albashi ba tare ds bata lokaci ba.
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa Fulani akalla 150 ne suka mutu a wani sansanin NYSC a jihar Kwara. Ta nemi gwamnati ta yi bincike.
Majalisar Amurka tana shirin dakatar da tallafin tsaro ga Najeriya muddin ba a gurfanar da mahara gaban shari'a tare da mayar da ƴan gudun hijira gidajensu ba.
Wakilan gwamnatin Jamus sun gana da Musulmi da Kirista a Najeriya kan matsalar tsaro. Thomas Rachel ya ziyarci wuraren da aka kai hari a jihar Benue.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Najeriya karkashin kamfanin mai na NNPCL ta kara kudin danyen mai a kasuwar duniya saboda yakin Iran da Amurka.
Ƙungiyar Tijjaniyya ta buƙaci mabiya ta miliyoyi su kauce wa furuci da zai iya dagula shari’ar Sheikh Abdulkadir Sani Khalifa, tare da ƙarfafa su dage da addu’o’i.
Kamfanin Terra da gwamnatin Najeriya ke marawa baya ya fitar da wasu makaman da ya kera domin sojoji su yi amfani da su a yaki da 'yan ta'adda a fadin kasar
'Yan Najeriya a Afirka ta Kudu sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kare rayukansu daga hare-haren kyamar baki, yayin da suke yaba wa kasar Ghana.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari