Gwamnatin Najeriya
Daga ranar 19 ga Janairu 2026 da muke ciki, bankuna za su fara cire harajin VAT kashi 7.5 kan kudin canja wuri ta waya da kudin masu sana'ar POS.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na Shugaba Tinubu, Taiwo Oyedele ya ce duk da an samu sauye sauye, hakan b azai ragi sababbin dokokin haraji da komai ba.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) sun kulla wata yarjejeniya da za ta taimaka wajen habaka kasuwanci a kasar nan.
Kakakin 'yan sanda Najeriya, Benjamin Hundeyin ya ce rundunar 'yan sanda ta kasa tana da bayanai a kan yadda Amurka ta kawo hari amma ba za su fitar da su ba.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ta dauki wani kamfanin Amurka da ya ƙware wajen kamun ƙafa da gwamnati domin aika sako ga Donald Trump kan kare kiristoci.
Jami'an Amotekun da me sintiri a jihar Ondo sun tabbatar da kama wata mota dauke da Hausawa 38 inda suka jami'an suka ce ba su gamsu da yadda aka gan su ba.
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed, ya ce wani minista ya munafurce shi a zamanin Muhammadu Buhari, amma tsohon shugaban kasar ya ki amincewa da haka.
Faduwar farashin kayan abinci a Jihar Niger na jefa manoma cikin mawuyacin hali da gargaɗin tsaron abinci, koma baya na lalata harkar noma da gaza biyan basuka.
Rundunar sojin saman Najeriya ta sanar da cewa tana dab da karbar jiragen yaki 12 daga wani kamfanin kera makamai daga Amurka domin yaki da 'yan ta'adda.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari