Gwamnatin Najeriya
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya bukaci masoyansa kar su kashe kuɗi wajen taya shi murnar cika shekaru 60, illa dai su taya shi da addu'a da ginin kasa.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shirin Hire from Nigeria, tare da burin samar da ayyukan yi miliyan ɗaya ga ’yan Najeriya a kasuwannin duniya nan da 2030.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Jimoh Ibrahim, ya ce Najeriya ba ta da makaman nukiliya ko makaman kare dangi kwata-kwata kuma ba ta da niyya.
Kungiyar IPOB ta bai wa gwamnatin tarayya kwanaki 14 ta saurari ɗaukaka ƙarar Nnamdi Kanu, tare da barazanar kaurace wa zaɓuka idan ba a cika buƙatar ba.
Gwamnati ta kashe N37.6bn a tafiye-tafiye. Bola Tinubu ya yi balaguro 51 zuwa ƙasashe 30, sannan an kashe N700.7m a kan tafiye-tafiyen Uwar Gidan Shugaban Ƙasa.
Tinubu ya shigar da ƙara a kotun Amurka domin hana sakin bayanan FBI da sauran hukumomi kan zarge-zargen safarar miyagun ƙwayoyi da suka shafe shi.
Jam'iyyar ADC ta ce shirin Tinubu na amfani da CNG domin rage farashin sufuri ya zo ne a makare, bayan Atiku ya mayar da tsadar rayuwa muhimmin batu.
Shugaban hukumar kidaya ta kasa, NPC, Aminu Wushishi, ya rasu ranar Juma’a bayan gajeriyar rashin lafiya, yayin da abokansa da ‘yan siyasa suka shiga jimami.
Ministan Kuɗi Taiwo Oyedele ya ce tattalin arzikin Najeriya ya daidaita, yayin da hauhawar farashi ta ragu, ajiyar kuɗin waje ya ƙaru, kuma Naira ta samu daraja.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari