Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce babu dalilin da zai sa bambancin addini, kabila da sauransu za su raba kan al'umma.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaddamar da Kotun Laifukan Talla a Abuja domin ƙarfafa bin doka, tsari da ƙwarewa a masana'antar talla ta Nijeriya.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya ce rawa ba ta hana shi aiki, yana mai cewa ya gina hanyoyi tare da gyara cibiyoyin lafiya sama da 200 a jihar.
Iyalan sojojin da ake tsare da su kan zargin yunkurin kifar da gwamnatin Tinubu sun bukaci a gudanar da shari’ar cikin adalci, gaskiya da bude ido.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Burkina Faso, Mali da Niger sun caccaki Tinubu bayan ya alakanta matsalar tsaron Najeriya da rikicin Sahel, suna cewa kasashen na fuskantar maƙiyi ɗaya.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi ya roki majalisa a kan wasu bukatunsa biyu kafin a titsiye shi wajen binciken yadda ya kafa hukumar bogi a Najeriya.
Shugaban NRS, Zacch Adedeji, ya ce Tinubu na tafiya ƙafa zuwa ofis, yana cin abinci sau ɗaya a rana, kuma bai fita Najeriya ba cikin watanni uku.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana waɗanda suka taimaka aka samu nasarar kammala auren gata da aka kashe N1.5bn a jihar Kano.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari