Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya karyata cewa ya taba shiga tsakani aka bayar da kudin fansa ga yan bindiga.
Gwamnatin tarayya ta buɗe tsarin neman bashin komfuta da wayoyi ga 'yan Najeriya ta CREDICORP da Ma'aikatar Sadarwa. Koyi hanyoyin cika fom da waɗanda suka cancanta.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
NESREA ta fara bincike kan wani sinadari da ake zargin ya zube a hanyar Kaduna-Abuja tare da gargaɗin jama'a su guji wurin domin tsira daga kowane hadari.
Najeriya da wakilai daga Jamus za su gudanar da muhimmin taro a Abuja domin fadada hadin gwiwa kan kasuwanci, tsaro, makamashi, ilimi da zuba jari.
Isaac Fayose ya yi ikirari Bola Tinubu ya nada yayansa Ayo Fayose mukami ne kawai saboda ziyarar da Peter Obi ya kai masa kwanan nan, ya roki ya hakura da kujerar.
CBN ya buɗe asusun dala da fam ga hukumar PFIPC da ake zargin ta bogi ce, tana mai cewa ba a taɓa amfani da asusun ba, lamarin da ya saɓa da bayanin Akanta Janar.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnatin Tarayya ta fusata bayan rahoton cewa 'yan ta'adda sun kai hari makarantar mata da ke jihar Borno, ta yi bayani.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa sabbin mutane 26 a hukumomin gwamnatin tarayya guda 10, inda Ayo Fayose da Junaid Bindawa suka samu manyan mukamai a sabbin naɗe-naɗen
Gwamnatin Najeriya
Samu kari