Gwamnatin Najeriya
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa Najeriya ta shirya fara shirin kaddamar da sabon tsarin talabijin na zamani tare da tashoshi sama da 100 da ingantaccen HD.
Wata mata yar Najeriya ta sanar da yadda aka damfare ta a kasar Saudiyya. Ta sanar da cewa wani mutum ne ya zo da sunan zai taimake ta ya damfare ta.
Mataimakin shugaba Donald Trump, JD Vance ya gana da Nuhu Ribadu kan tsaron Najeriya. Ribadu ya gana da ministan harkokin wajen Amurka kan tsaron Najeriya.
Kungiyar kwadago ta TUC a Najeriya ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu da ta saka tallafin man fetur domin saukakawa talakan Najeriya. Festus Osifo ne ya yi kiran.
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami SAN na dab da samun hukunci a kan bukatar da ya shigar a gaban kotu game da kwace kadarorinsa da EFCC ta yi.s
Gwamnatin tarayya ta fara shirye-shiryen kwaso ‘yan Najeriya daga Afirka ta Kudu bayan sabbin zanga-zangar kyamar baki da hare-haren da suka kara tsananta.
A labarin nan, za a ji cewa Adams Oshiomhole ya ce zaman Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa ya saba da sabhwar dokar da aka samar.
A labarin nan, za a ji cewa sabon ministan makamashi da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa ya sha alwashin kawar da matsalar wuta a cikin kwanakin 100 farko.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari