
Gwamnatin Najeriya







Sanata Akpoti-Uduaghan ta ce ana shirin cafke ta da zarar ta duro Najeriya bayan taron IPU, inda ta zargi Akpabio da cin zarafi. Hukumomi na bincike kan zuwanta IPU.

Wata matashiya ta sha yabo daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar kan sukar gwamnatin Tinubu.

Rahoto ya bayyana cewa, kasar Saudiyya bata kai Najeriya ba wajen kashe kudi idan ana hako mai. An bayyana adadin kudaden da Najeriya ke kashewa da na Saudiya.

Bayan taimakawa Nijar da tankokin mai, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya ce Najeriya na cikin hadari kasancewar Nijar, Mali da Burkina Faso a mulkin soja.

Gwamnatin sojin Nijar karkashin Tchiani ta nemi taimakon gwamnatin Najeriya bayan karancin fetur ya kusa tsayar da lamura cak. Bola Tinubu ya ba su tankar mai 300.

Babbar kotun tarayya da ke Abuja, a karkashin Mai Shari'a, Emeka Nwite ta haramta beli ga wasu mutane da ake zargin suna da alaka da Bello Turji.

Gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Tinubu ta soki shirin kafa sabbin jami’o’i 200, tana mai cewa ya fi dacewa a bunkasa wadanda ake da su don inganta ilimi.

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce an fara ganin haske kan yadda lamura suka fara daidaita. Ya ce shekaru 50 da suka wuce an gaza daukan matakan da suka dace.

Bayan samun gawar wata ƴar TikTok da ke zama a Kenya, Kamfanin Teleperformance ya musanta zargin hana matashiyar, Ladi Olubunmi, izinin zuwa hutunta a gida.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari