Gwamnatin Najeriya
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
A labarin nan, za a ji cewa ministan kimiyya da fasaha Farfesa Turner Timinipre Isoun wanda ya yi aiki da gwamnatin Olusegun Obasanjo ya koma gidan gaskiya.
Al'ummomin Rigasa da Afaka a Kaduna sun fara matakan neman ƙirƙirar ƙaramar hukumar Rigasa, inda aka tsara Sabon Afaka ya zama hedikwata idan aka amince.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin rage talauci a Najeriya da za a kashe dala biliyan 3.05. Ministoci sun fadi yadda za a ba da tallafin.
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai riba mai gwabi idan Amurka ta rungumi Najeriya domin shiga kasuwar Afrika.
Jam'iyyar ADC a Najeriya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kan mutuwar Mary Habila a gidan Ministan Ayyuka, David Umahi, tare da neman gaskiya.
Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Sanata Barau Jibrin ya ce Allah ya saka wa Remi Tinubu saboda jajircewarta a majalisar dattawa, inda ya ce ta kasance mafi zuwa da wuri kuma tana zama har an tashi.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi da ya nada kansa a matsayin shugaban hukumar bogi da ya kafa a Najeriya ya yi magana kan kudin kafa PFIPC.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari