Gwamnatin Najeriya
Kungiyar yan kasuwa TUC ta yi karin haske kan karin kaso ashirin da biyar cikin dari da kaso talatin da biyar da gwamnatin tarayya ta ce ta yi wa ma'aikata.
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan rade-radin da ake yaɗawa cewa Shugaban Bola Tinubu ya soke wasu hukumomin ICPC da NDDC da NCC da FRCN a Najeriya.
Gwamnati ta ayyana ranar 1 ga Mayu, 2024 a matsayin rnar da sabon albashin ma'aikata zai fara aiki. Shugaba Tinubu ya yaba da gudunmawar da ma’aikata ke bayarwa.
Shugaban kungiyar NGF, Gwamna Muhammadu Yahaya na jihar Gombe, ya koka kan cewa a Arewacin Najeriya ce lamba 1 a yawan yaran da basu zuwa makaranta a duniya.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 1 ga watan Mayu, a matsayin hutu domin raya ranar ma’aikata ta wannan shekarar, minista Olubunmi Tunji-Ojo ya tabbatar.
A zaman da ta yi na yau Talata, 30 ga watan Afrilu, majalisar wakilai ta bukaci hukumar NERC da ta dakatar da aiwatar da sabon kudin wutar da ta sanar a baya.
Sanata Olubiyi Fadeyi, ya koka an karin kudin lantarki da gwamnatin tarayya ta yi inda ya ce yana kashe Naira miliyan daya a biyan kudin wutar lantarki kowane wata.
Hukumar yaki da safarar mutane ta NAPTIP ta bayyana cewa kaciyar mata laifi ne kuma hukuncin shekara 4 ga duk wanda ya yiwa mace kaciya a Najeriya.
Kamfanin AP Moller-Maersk, wani kamfanin jigilar kayayyaki na kasar Denmark ya yi alkawarin zuba jarin $600m domin bunkasa gine-ginen tashar jiragen ruwan Najeriya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari