Nade-naden gwamnati
Barista Daniel Bwala ya magantu kan rade-radin yin garambawul a mukaman Ministoci inda ya bukaci yan Najeriya da su kara hakuri Bola Tinubu zai yi abin da ya dace.
Tsohon Ministan Sadarwa a Najeriya, Janar Tajudden Olanrewaju ya yi magana kan jita-jitar da ake yadawa cewa ya rasu inda ya ce yana nan da ransa tukuna.
Rahotanni sun bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alkalan Najeriya (CJN) ta 23 kuma mace ta 2 a tarihin kasar.
Karamin Ministan man fetur, Heineken Lokpobiri ya fadi yadda Nyesom Wike ya taka rawa wurin tabbatar da ganin ya samu muƙamin Minista a mulkin Bola Tinubu.
Ministoci 11 da wani babban jami’i na iya rasa kujerusnsu a daidai lokacin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ke shirin yiwa majalisar ministocinsa garambawul.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumar raya Arewa maso Yamma bayan rattaɓa hannu a kudirin dokar kirkiro hukumar.
Buba Galadima ya yi ikirarin cewa wasu daga cikin waɗanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jawo ya ba muƙami ba ƙasar ce a gabansu ba, tara abin duniya suka sani.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa sababbin daraktoci bakwai a hukumar gidan talabijin ta Najeriya (NTA), fadar shugaban ta bayyana sunayensu.
Ministan Abuja, Wike ya nada Dr. Samuel Atang a matsayin hadiminsa na musamman a bangaren gudanarwa yayin da ake jita-jitar korar wasu Ministoci.
Nade-naden gwamnati
Samu kari