Jos
Marigayi Sheikh Saidu Hassan Jingir ya taba musuluntar da kabilar Cakobo baki daya, dukkan mutanen kabilar da sarkinsu. Malamin ya fara karatu wajen mahaifinsa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a Filato ta karyata cewa akwai kasuwar da ake sayar da sassan jikin dan Adama a jihar. An gargadi iyaye kan tarbiyya.
Tsohon minista, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tura sakon ta'azziya ga iyalai da yan uwan marigayi Sheikh Sa'idu Hassan Jingir da ya rasu a yau Alhamis.
Rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike bayan mutuwar wani jami'inta mai muƙamin sufata da aka farmaka a Jos da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
Shugaban majalisar malamai na ƙungiyar Izala ya Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ja hankalin musulmi su tuna da dailin wajabta masu azumin Ramadan.
Shugaban malaman Izala mai hedkwata a Jos, ya yi dabara wajen jawo hankalin Tinubu wajen kashe Naira biliyan 33.42 kan gyara hanyar Kaduna zuwa Jos
Hukumar raya Jos ta rusa kasuwar ƴankeke da ke kusa da asibitin koyarwa na jami'ar Jos, ƴan kasuwa sun koka saboda asarar da suka tafka da miliyoyin Naira.
Shugaban majalisar malamai na kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya fara gyara hanyar saminaka da ta hada jihohin Arewa. Mutane sun ba da gudumawa.
Masu garkuwa sun kashe mutum ɗaya, sun sace huɗu a jihar Filato. Shugaban ƙaramar hukuma ya yi kira da a ceto su, ya kuma ziyarci yankin don tantance lamarin.
Jos
Samu kari