Jos
Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kasuwa a karamar hukumar Wase ta jihar Filato. Sun sace yan kasuwa da kayan abinci da maganai a shaguna.
Asibitin ƙashi na Jos ya fara aiki bayan shekaru huɗu. Za a rika kula da masu lalurar ƙasusuwa, tsokoki, jijiyoyi, da sauran abubuwan da suka shafi motsin jiki.
'Wasu 'yan bindiga sun kai sabon hari jihar Filato tsakar dare a lokacin da mutane ke barci. Sun kashe mutane 6 a karamar hukumar Barikin Ladi, sun jikkata da dama.
Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato ya kao ziyarar ta'aziyya ga iyalan dattawa biyu da suka rasu, taohon mataimakin gwamna da tsohom ciyaman a Jos.
rundunar 'yan sandan jihar Gombe ta kama wani matashi mai suna Joseph Babari da aka dauka haya domin yin fada a jihar Filato. An kama shi da bingida a Gombe.
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Sani Yahya Jingir ya nuna alhini kan gobarar da ta tashi a kasuwar Taminus da ke Jos inda ya shawarci gwamnati da masu arziki.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato ta bayyana sunayen mutane uku da aka kama dauke da bindiga. An kama mutanen ne bayan an sha fama da hare haren 'yan bindiga jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa zanga zanga ta ɓalle a jihar Filato karkashin CAƁ sakamakon ƙaruwar hare-haren ƴan bindiga a kananan hukumomin Bassa da Bokkos.
An tabbatar da cewa Kashim Shettima zai kai ziyara Filato Litinin, domin tattauna dabarun dawo da zaman lafiya bayan kashe sama da mutane 50 a jihar.
Jos
Samu kari