Aiki a Najeriya
Wani kamfanin Amurka ya yi hadin gwiwa da jihar Imo wajen kirkiro da shirin tallafawa matasa sama da 3,000 da samu horo kan kasuwancin zamani da jari.
Gwamnatin tarayya ta amince da kashe N142.02bn don gina tashoshin bas na zamani a jihohi 6 domin inganta sufurin kasa, tsaro da bunkasa tattalin arziki.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya jagoranci kaddamar da sabon shirin bai wa mataaa horo kan fasahohin zamani kamar AI, tsaron intanet da sauransu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje ƴan wasan ƙwallon kwando na ƙasa, D'Tigress da kyaututtukan kuɗi, gidaje da lambar girmamawa ta OON.
Kamfanin Dangote ya bude shafin daukar ma'aikata a Najeriya. Sama da guraben aiki sama da 30 mutane za su nema. Za a yi aiki a kamfanin siminti da sauransu.
Gwamna Ahmadu Fintiri zai dauki matasa 12,000 aiki kafin karshen shekarar 2025 tare da kafa makarantar fasaha da inganta rayuwar mata da matasa a Adamawa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da sake bude shafin yanar gizo domin ci gaba da daukan ma'aiakata a wasu hukumomi da ke kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Abdul Ahmed Ningi na Borno ta Tsakiya ya ce babu dalilin da zai sa kudin masu aikin kwangila na gwamnati za su ki fito wa.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin daukar ma'aikata 30,000 domin inganta tsaron cikin gida. Za a bude shafin daukar ma'aikata a NSCDC, NIS, FFS da NCoS.
Aiki a Najeriya
Samu kari