Zaben Shugaban kasan Najeriya
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
A labarin nan, za a ji Ministan ayyuka, David Umahi ya shaidawa mazauna shiyyarsa muhimmanci ayyukan Bola Tinubu wajen cigaban yankin, yana neman kuri'a a 2027.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya nuna goyon bayansa ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027. Ya ce zai mara masa baya.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya yi hasashe kan kuri'un da Mai girma Bola Tinubu zai samu a Arewacin Najeriya a zaben shekarar 2027.
Shugaban Bola Ahmed Tinubu zai zama shugaban Najeriya farar hula na farko da ya yi wa'adin mulki biyu idan ya ci zaben 2027 kuma ya kammala wa'adinsa a2031.
Kungiyar Arewa Youth Consultative Forum ta ce makomar Tinubu a 2027 za ta dogara kan yadda gwamnatinsa ta shawo kan tsaro da matsin tattalin arziki.
Shugaban jam'iyyar ZLP, Dan Nwanyanwu, ya ja kunnen tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan kan fitowa takara a zaben shekarar 2027. Ya tuna masa baya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta barranta kanta daga dukkanin wani yunkuri na fara kamfen gabanin zaben 2027, ta ce motocin da ake gani na masoya ne.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar shuganan kasa aam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya fadi shirin da ya yi a kan jam'iyya mai mulki a yanzu, APC.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari