Zaben Shugaban kasan Najeriya
Kungiyar Kwankwasiyya ta musanta zargin shugaban PRP na kasa, Hakeem Baba Ahmed cewa Kwankwaso da Peter Obi sun nemi jam'iyyar ta ba su takara kai tsaye.
Gwamna Seyi Makinde zai kaddamar da takarar shugabancin kasa a 2027 tare da kawancen PDP-APM a dandalin Mapo Hall, Ibadan ranar 14 ga Mayu, 2026.
Primate Ayodele ya yi hasashen cewa kasashen Amurka da Birtaniya ba za su goyi bayan Tinubu a 2027 ba, yana mai jan kunnen jam'iyyun hamayya su hada kai.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya samu tikitin mataimaki ko bai samu ba, a shirye yake ya marawa duk wanda NDC ta tsaida takara.
Goodluck Jonathan ya yanke shawarar takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin PDP, yayin da kungiyoyi ke rige-rigen kashe N100m don saya masa fom din takarar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bayyana zargin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kidime saboda kafuwarta gabanin 2027.
Magoya bayan Malam Nasir Ahmad El Rufai sun fara tara kudi da nufin saya masa fam din takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, sun hada Naira miliyan 45.
Tawaga ta musamman ta sayi fam din takarar shugaban kasa na ADC jan N90m a madadin tsohon ministan sufuri, Chubuike Rotimi Amaechi a Abuja yau Juma'a.
Tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa maganar bai halatta ya fito takara ba, batun ne da kotuna suka riga suka yi hukunci kansa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari