Zaben Najeriya
Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) sun kama wasu mutane 14 da ake zargi da sayen kuri’u a rumfunan zabe a Bayelsa da Imo.
Yanzu nan labari ya zo cewa Hukumar INEC ta bada sanarwar dakatar da zaben sabon gwamna a wasu daga cikin bangarorin jihar Kogi kamar yadda wasu su ke kira.
Al'umma suna nan sunyi zugum suna jiran ganin yadda za ta kaya a yayin da hukumar zabe INEC ke shirin gudanar da zabukan gwamba a jihohin Kogi, Bayelsa da Imo.
A yayin da ake gudanar da zabukan zabe a jihar Bayelsa, wasu masu zabe sun yi zargin jam'iyyar APC da PDP suna siyan kuri'u daga masu zabe a wasu yankuna.
Yayin da ake ci gaba da zaben gwamna a jihohi, rahotanni sun bayyana cewa a yanzu haka ana siyan kuri'u dubu 13 zuwa dubu 15 a wasu mazabu da ke jihar Bayelsa.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya (PDP) ta bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta maye gurbin kayan zabe da suka salwanta a hatsarin jirgin ruwan Bayelsa.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar PDP ya zargi hukumar zabe ta kasa da boye takaradar rubuta sakamakon zabe. An dakatar da kada kuri'a a wani yanki.
Hukumomin sojojin Najeriya sun kama wasu mutane a cikin wasu bakaken motoci da ake zargin za su kawo hargitsi ne a jihar Kogi yayin da aka fara zabe.
A wani zaɓen jin ra'ayi da Legit.ng ta gudanar a Twitter, mutane mafiya yawa da suka bayyana ra'ayinsu a zaɓen, sun yi hasashen Dino Melaye zai yi nasara.
Zaben Najeriya
Samu kari