Matsin tattalin arziki
Ana fargabar jita-jitar mutuwa bayan cin wata shinkafa ya karya farashin kilo 50 zuwa N54,000 sakamakon rade-radin da ake yaɗawa da ya tayar da hankulan mutane.
Gwamnatin tarayya ta kammala tantance gidaje miliyan 2.3 domin raba musu tallafin kudi. Bankin duniya ya koka kan jinkirin fara raba tallafin ga masu bukata.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da mutuwar mutum uku yayin da wasu 21 suka jikkata a cunkoson da ya faru a Bama da ke jihar Borno yayin rabon kudin tallafi.
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ta ce farashi ya sauka da 0.52% a Afrilu idana aka kwatanta da bara kuma da 21.26%
Yayin da ake kuka game da tattalin arzikin Najeriya, gwamnatin Birtaniya ta yaba da tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatin Bola Tinubu tana cewa suna kan hanya.
Gwamnatin Zamafara ta kaddamar da shirin raba tallafin kudi ta ATM na N75,00 a karamar hukumar Tsafe. Dauda Lawal ya bukaci yin amfani da tallafin da kyau.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da batun biyan bashin Dala miliyan 3.4 da aka karɓi daga asusun bada lamuni IMF.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai ɗauki matakai masu tsauri don jefa ƴan kasa cikin ƙunci ba sai don samun ci gaba mai ɗorewa a Najeriya.
Ɗan majalisa a jihar Lagos kuma tsohon ɗan fim, Desmond Elliot ya bayyana yadda ya kusa konewa a ofishinsa a Surulere lokacin zanga-zangar EndSARS a 2020.
Matsin tattalin arziki
Samu kari