Hukumar EFCC
EFCC ta gurfanar da wasu tsofaffin shugabannin matatun Port Harcourt da Warri kan zargin wanke kudin haram da karkatar da kudaden gyaran matatun mai.
Hukumar EFCC da CAC za su saka kafar wando daya da masu sana'ar POS da ba su da rajista a Najeriya. An bayyana cewa hakan barazana ne ga tsaron kasa.
Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
Rahotanni daga EFCC sun nuna cewa tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya je ofishin ne domin neman a dawo masa da fasto dinsa na barin kasa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ki amincewa da bukatar da Sadiya Umar Farouq ta gabatar mata. Ta ce tsohuwar Ministar ba ta ba da hujja ba.
A labarin nan, za a ji EFCC ta gabatar da shaida a gaban kotu wanda ya yi bayanai dalla-dalla a kan yadda aka yi aron jirgin Ethiopia ya zo a matsayin 'Nigeria Air'.
Shugaban EFCC na kasa, Ola Olukoyede ya ce kudin da wasu yan takara ke kashewa wajen neman mulki na taimaka wa wajen karuwar cin hanci da rashawa.
Ministan Ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya bai wa masu kwangilar gyaran hanyar Abuja zuwa Lokoja wa'adin sa'o'i 72 su koma aiki ko su fuskanci EFCC.
Hukumar EFCC ta gurfanar da wani boka da matarsa a kotun tarayya da ke Ado-Ekiti bisa zargin damfarar kusan Naira biliyan biyu daga wata bazawara.
Hukumar EFCC
Samu kari