![Shugaban EFCC ya koka kan girman satar da ake yi, ya fadi abin da 'yan Najeriya za su yi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e9eab0be0ba0cac5.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC
![Shugaban EFCC ya koka kan girman satar da ake yi, ya fadi abin da 'yan Najeriya za su yi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e9eab0be0ba0cac5.jpeg?v=1)
![Hankula sun tashi bayan jami'in hukumar EFCC ya salwantar da ransa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/99766631b80aff26.jpeg?v=1)
![Lauyoyin Yahaya Bello sun shiga uku, hukumar EFCC ta roƙi kotu ta ɗaure su](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9324b084218394f8.jpeg?v=1)
![EFCC ta juyo kan jami’anta da suka kai samame cikin dare a dakunan otel a Legas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3c1e0af0372cc6f3.jpeg?v=1)
![Asiri ya tonu: An gano ministan bogi mai ƙoƙarin damfara ta WhatsApp](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8d661ef4c26c02bb.jpeg?v=1)
![Lauyan da ke kare Yahaya Bello ya watsa masa kasa a ido ana cikin zaman kotu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b136b4a79e9a6e19.jpeg?v=1)
![Kotu ta tasa keyar 'Sanata' zuwa kurkuku saboda zargin damfarar 'yar kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e9eab0be0ba0cac5.jpeg?v=1)
Wata babbar da ke zamanta a Gwagwalada, Abuja ta yiwa sanatan bogi, Tom Makwe daurin shekara biyu bayan kama shi da laifi damfara ta kafar intanet.
![Emefiele: Bayan ƙwace kadarorin N12bn, tsohon gwamnan CBN ya nemi alfarma a kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/80647da1bce28cce.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Mista Godwin Emefiele ya buƙaci babbar kotun tarayya mai zama a Abuna ta sakarmasa fasfo dinsa ya fita waje.
![Tuhumar wulaƙanta Naira: Kotu ta ɗauki mataki kan fitaccen ɗan kasuwa, Obi Cubana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/19d348012d3e84fd.jpeg?v=1)
Wata babbar kotun tarayya da ke Legas ta kori karar da hukumar EFCC ta shigar kan Cubana Chief Priest bayan da bangarorin biyu suka cimma yarjejeniya a bayan fage.
![Kwankwaso zai fara gwabzawa da EFCC a kotu ana tsaka da rikicin sarautar Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/42ddb223f2ab1f8a.jpeg?v=1)
Babbar kotun Kano ta sanya ranar 11 ga watan Yuli 2024 domin fara zaman sauraron karar da Kwankwaso da wasu mutane 7 suka shigar da hukumar yaƙi da cin hanci EFCC.
![EFCC ta shaidawa kotu yadda Emefiele ya yi tuwona maina wurin bada kwangilar CBN](https://cdn.legit.ng/images/190x107/434adec34337eb08.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC ta zargi tsohon shugaban babban bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele da rashin gaskiya wurin bayar da kwangiloli daga cibiyar kudin kasar nan.
![Zambar Naira miliyan 22: EFCC ta cafke ma'aikacin karya a fadar shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c838d30475a2d4e9.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC ta ce jami’anta sun kama wani ma'aikacin fadar gwamnatin tarayya na jabu da wasu mutum 4 da ake zargi da damfarar mutane kudi har N22m.
![Kotu ta taso tsohon gwamnan CBN a gaba, ta ƙwace manyan kadarori a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ac0ba4d0d450e009.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan bankin CBN, Mr Godwin Emefiele ya rasa manyan kadarorin da ake zargin nasa ne a Abuja, kotu ta kwace ta halattawa gwamnatin tarayya.
![Yahaya Bello: An bayyana wurin da tsohon gwamna ya ɓoye domin gudun kamen EFCC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a198bb0bce4d2556.jpeg?v=1)
Wani jigon PDP, Austin Okai ya bayyana cewa Yahaya Bello ya ɓuya ne a gidan gwamnatin jihar Kogi da ke Lokoja da taimakon Gwamna Ahmed Usman Ododo.
![EFCC ta gurfanar da ma'aikacin gwamnati gaban Kotu saboda zargin hana bincike](https://cdn.legit.ng/images/190x107/66e12c15835419b8.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta zargi ma’aikaci gwamnatin jihar Gombe,ya yaga wasu wasikar bincike da hukumar ta rubuta.
Hukumar EFCC
Samu kari