Hukumar EFCC
Jigon APC, Chekwas Okorie ya ce yawancin gwamnoni daga jam’iyyun adawa na komawa APC ne saboda tsoron EFCC da rashin tabbacin kare kansu bayan mulki.
Daya daga cikin jaororin APGA na kasa, Cif Chekwas Okori ya caccaki wasu daga cikin gwamnonin jam'iyyun adawa da ke gudu wa zuwa jam'iyya mai mulki.
An kama mutane biyu; Mahmud Nasidi da Yahaya Nasidi, da dala miliyan $6.1 a filin jirgin sama MMA2 Legas. An mika su ga EFCC bayan sun kasa bayyana kudin.
Jami'an Tsaron filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke jihar Legas sun cafke wasu matasa dauke da kudi tsaba, sama da Dalar Amurka biliyan 6.1.
EFCC ta gurfanar da tsohuwar shugabar NSITF, Ngozi Olejeme, kan tuhumar karkatar da N1bn da dala miliyan biyu; sai dai Ngozi ta ki amincewa da wannan tuhuma.
A labarin nan, za a ji cewa daga cikin mutane kusan 200 da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yafe wa abin da su ka aikata, akwai masu cin hanci zuwa kisan kai.
A labarin nan, za a ji cewa wani 'dan jarida a Kano, Mr. Alkazim Kabir ya shiga komar hukumar ICPC kan zargin damfarar jama'a da sunan 'yan siyasa.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa, NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale Usman ya amsa gayyatar hukumar EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 50 a Hajjin 2025.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar EFCC na rufe wani asusun kamfanin sufurin jiragen sama na Mars Aviation Ltd’s kan almundahana a EFCC.
Hukumar EFCC
Samu kari