Hukumar EFCC
Hukumar da ke yaki da rashawa ta EFCC, ta ce tana aiki da jami'an tsaro na cikin gida da na waje domin kama da Yahaya Bello, tsohon gwamnan jihar Kogi
Musa Garba Kwankwaso ya fito ya kalubalanci binciken da hukumomin yaki da cin hanci da rashawa ke yi masa kan badakalar siyo magunguna a jihar Kano.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayar da belin tsohon shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) Jalal Arabi kan binciken N90bn.
Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan zargin da ake yi na cewa an ba kamfanin kanin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso kwangilar magani ba bisa ka'ida ba.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta bayyana yadda aka yi aikin hadin gwiwa wajen gano badakala a hukumar alhazai.
Kotun daukaka kara ta umurci tsohon gwamna, Yahaya Bello da ya mika kansa domin a gurfanar da shi a gaban kuliya. Kotun ta yi watsi da hukuncin wata kotun Kogi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tun bayan karbar ragamar jagorancin kasar nan ya fara daukar matakin yaki da rashawa da ta yi katutu a kasa.
Hukumar yaki da rashawa ta jihar Kano ta fara binciken dan uwan Rabi'u Kwankwaso da shugaban ma'aikata, Shehu Wada Sagagi kan zargin cin hanci da rashawa.
Jam'iyyar APC reshen Kano ta nemi hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC)ta binciki gwamnatin jihar bisa zargin kwangilar magani.
Hukumar EFCC
Samu kari