Hukumar EFCC
Dalibar jami'ar Bayero da ke Kano (BUK) Maryam Isah Shehu ta gurfana a Abuja kan zargin wallafa wani sako a Instagram da EFCC ta ce ya bata mata suna
Shugaba Bola Tinubu ya umarci EFCC ta tura kudaden da aka kwace, ribar hannun jari da ba a karba ba da kudaden dormant zuwa NELFUND domin tallafa wa ilimin dalibai.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu zama da shugaban hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa game da wasu gidaje.
A labarin nan za a ji yadda jami'an hukumar kwastam ta kasa suka kama wasu makudan kudi da suka hada da Riyal da aka boya a cikin takalmi a Kano.
EFCC ta gurfanar da Lawal Musa bisa zargin damfarar N56.5m na aikin Hajji shekarar 2023, bayan ya yi ikirarin cewa ma’aikacin gwamnatin Kaduna ne.
Jam'iyyun APC da Accord na fuskantar zargin raba kudi har N10,000 zuwa N20,000 ga masu zaɓe yayin da ake gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun na 2026.
EFCC ta kwato kudaden harajin NDDC har N115bn da $84m da kamfanonin mai suka sakankance basu biya ba. An fada wa majalisa yadda jami’an EFCC suka karbo N200bn.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
EFCC na fuskantar matsin lamba bayan daskarar da asusun gwamnatin Osun, yayin da jam'iyyun adawa suka buƙaci a cire Shugaban hukumar, Ola Olukoyede.
Hukumar EFCC
Samu kari