Dandalin Kannywood
Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta amsa sakon fatan alheri daga wani masoyin ta kwanaki biyu bayan an daura auren ta da Ibramin Garba a jihar Kaduna.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta bayyana halin da ta shiga bayan hadarin da ta yi. Ta ce tana fatan ta yi aure kafin Allah ya karbi rayuwarta.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta rusa kuka ana tsaka da hira da ita kan halin da ta shiga bayan shekaru a harkar fim. Ta ce bata taba yin aure ba.
EFCC ta kama Hamisu Breaker da G-Fresh kan likin Naira a wajen biki, inda kotu ta yanke musu hukuncin daurin watanni 5 ko biyan tarar N200,000 kowannensu.
Ana zargin mawaki Ali Jita da amfani da baitocin Yakubu Musa a wakarsa ta Amarya, lamarin da ake ganin zai iya kai shi gaban kotu bisa zargin satar fasaha.
Fitaccen jarumin Kannywood, Lawan Ahmad ya fara rigima da masu kallon Izzar So kan zargin shirin ya yi tsawo da yawa. Ya mayar da martani mai zafi, ciki har da zagi.
Tace fina-finai a Kano na kare tarbiyya da addini, amma masana da ’yan fim na ganin hakan na tauye fasaha da ’yancin fadin albarkacin baki da kuma dakile Kannywood.
A mafi yawan lokuta idan jaruman Kannywood suka yi aure a tsakaninsu, akan samu martani kala daban-dabana daga mutane musamman ƴan Arewacin Najeriya.
Shugaban hadaddiyar kungiyar masu shirya fim a Kannywood, Umar Maikudi da aka fi sani da Cashman ya rasu a Zariya. Ali Nuhu da Abba El-Mustapha sun yi ta'aziyya.
Dandalin Kannywood
Samu kari