Kotun Kostamare
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya rantsar da mace ta farko, Dije Audu Aboki a matsayin shugaban alkalan jihar, Abba ya nemi goyon bayanta a harkokin rusau
Babbar kotun da ke zamanta a Ilorin da ke jihar Kwara ta yanke hukuncin kisa kan wani Mohammed Kazeem da zargin ya kashe makwabcinsa ana daf da daura aurensa.
Wata mata mai suna Hauwau Abubakar ta maka mahaifiyarta a kotu don ta nemo mata mahaifinta ganin yadda kannenta da suke zama wuri daya su ke mata gori a kullum.
Wata kotu da ke zamanta a Ilorin babban birnin jihar Kwara ta tura wata shugabar masu addinan gargajiya Iya Osun gidan yarin saboda cin mutuncin malamin addini.
Wani matashi ya tsere daga gidan kaso watanni hudu kafin wa'adinsa, an sake kama shi ya na aikata laifuka tare da yanke masa hukuncin shekaru 40 a gidan kaso.
Wani alkalin kotu mai suna Semwogerere Ammaari Musa ya shiga hannu bayan kama shi ya na rubutawa budurwarsa jarabawa a Cibiyar Shari'a, LCD, da ke kasar Uganda.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta kwamushe mutane fiye da 100 kan zargin fasawa da kuma satar kayan gwamnati da sauran wurare na masu zaman kansu a jihar.
Wani magidanci ma'aikacin banki ya nemi kotu ta raba aurensa da matarsa bisa dalilin tsawwala masa da yace tana yi a duk lokacin da za ta sayi wani abu domin.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Osun ta maka gwamnan jihar, Ademola Adeleke kan nada kansa kwamishinan ayyuka da kuma mataimakinsa kwamishinan wasanni a jihar.
Kotun Kostamare
Samu kari