Kotun Kostamare
Mai shari’a Abdulaziz Waziri na kotun daukaka kara ya bayyana ainahin dalilin da yasa aka tsige yan majalisar jihar Filato 16, yana mai karin haske kan hukuncin.
Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi ikirarin cewa jam’iyyar APC na nan tana shiri don raba NNPP da Gwamna Abba Kabiru Yusuf da kujerarsa a jihar Kano.
Kotun yanki a Jos da ke jihar Plateau ta daure matashi mai suna Jemilu Bala watanni shida a gidan gyaran hali kan zargin satar Maggi da kuma sabulu.
An rawaito cewa Anas ya kashe abokinsa a watan Yunin shekarar 2017 bayan rikici ya barke tsakaninsa da Mukhtar kan Naira dari. Kotu ta ba da umurnin rataye shi.
Wata kotu a garin Jos, jihar Filato ta garkame wani lebura mai shekara 41 da haihuwa kan satar agwagin turawa uku da kashe su. An ba shi damar biyan tara.
Wata kotu da ke unguwar Dei-Dei a Abuja ta yanke wa wani matashi dan shekara 22 hukuncin daurin wata hudu a gidan gyaran hali kan laifin satar doya a wata gona.
Wata babbar kotu da ke zama a Dawaki, a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wasu mutane hudu masu daukar nauyin Boko Haram hukuncin dauri a gidan yari.
Wata kotun majistare da ke Ogba, Ikeja a jihar Legas ta bayar da belin wani yaro da ake zargi da satar keken da bai kai Naira 50,000 ba kan kudi naira miliyan 2.
Wani matashi mai suna John Clarkson ya yi ajalin kawunsa, Mohammed Clarkson a jihar Adamawa kan zargin maita, kotu ta tasa keyarsa zuwa gidan kaso.
Kotun Kostamare
Samu kari