Jihar Borno
Tawagar rundunar yaki da ta'addanci karkashin jagorancin kwamishinan 'yan sanda ta dakatar da zanga-zangar kungiyar kwadago ta Najeriya NLC a jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kakkausar suka kan 'yan gudun hijirar da suka yi barazanar shiga Boko Haram saboda yunwa.
Mayakan kunhiyar 'yan ta'adda ta Boko Haram sun sake kai hari kan turakun wutar lantarki a jihar Yobe. Maharan sun yi barna wacce ta sa aka shiga duhu.
Iyalan ƴan Boko Haram sa suka tuba suka miƙa wuya ga gwamnatin jihar Borno sun yi barazanar komawa daji sabda tsananin wahalar rayuwar da suke fuskanta.
Babbar jam'iyyar adawa, PDP, ta dakatar da shugaban jam'iyya na ƙaramar hukumar Jere a jihar Borno tare da sakatarensa kan rashin ƙadabi da ɗa'a.
Wata Kungiya ta zargi gwamnonin jihohi da dakile shirin shugaban wurin inganta tattalin arzikin kasar don ganin ya tsaya da kafafunsa musamman a wannan yanayi.
Halin kunci a Najeriya ya fara sauya salo yayin da wasu matasa suka fito zanga-zanga a jihar Borno tare da yin barazanar shiga kungiyar Boko Haram.
Jirgin rundunar sojin NAF ya yi nasarar sheƙe kwamandoji uku na ƙungiyar ta'addancin ISWAP a wani ruwan bama-bamai da ya kai mafakarsu a jihar Borno.
Rahotanni sun kawo cewa dakarun tsaro sun kama wasu matan 'yan Boko Haram da yaransu a hanyarsu ta komawa wajen mazajensu a Tafkin Chadi daga jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari