Jihar Benue
Khalifa Sanusi II ya tabbatar da cewa daga Makurdi aka shirya luguden wuta da ya halaka makiyaya masu yawa a Nasarawa. Yace tuni Ortom yana da kiyayyar Fulani.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya tuhumi tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu da ingiza Fulani su hallakashi saboda kisan da aka yiwa Fulani a Doma.
Kotun majirtire mai zama a Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai ta fara sauraron shari'ar wata mata da ake zargin ta haɗa baki da ɗansa sun kashe surukinsu.
Wasu mahara sun bude wa motar DPO na caji Ofis din yan sanda, Naka a ƙaramar hukumar Gwer ta yamma, jihar Benuwai wuta kuma hakan ya yi ajalinsa ranar Talata.
Tawagar motoccin Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ta yi hatsari a hanyarsu na zuwa kamfen a garin Utokon da ke karamar hukumar Ado na jihar a ranar Juma'a.
Wani mutum ya gurfanar da ma'aikatan wani otel a jihar Benue a gaban kotun majistare kan zarginsu da bale masa mota tare da sace zunzurutun kudi N900,000 a ciki
A daidai lokacin da komai ya kankama gamr da tunkarar babban zabe a watan Fabrairu, dubbannin yan siyasa a garinsu Sanata George Akume sun tattara sun koma PDP.
Kotun daukaka kara mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta kori yar takarar majalisar tarayya ta PDP a mazabar Ado/Okpokwu/Ogbadibo, Aida Ogwuche, jihar Benue
Kowa ya san shi da aikin addini, amma yanzu ya zama 'dan siyasa a a jam'iyyar APC. Rabaren Hyacinth Alia ya bayyana dalilin shi na neman zama Gwamnan Benuwai.
Jihar Benue
Samu kari