Atiku Abubakar
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya ce zai koma jami’a bayan ritaya daga siyasa, yana mai bayyana sha’awarsa ga ilimi da haɓaka jarin ɗan Adam.
Jam'iyyar PDP a Kebbi ta shirya shiga ƙawancen 'yan adawa don kayar da APC a 2027, duk da raunin da ta samu a baya-bayan nan sakamakon sauye-sauyen sheka.
Yayin da zaɓen 2027 ke gabatowa, wanda ake sa ran zai gudana tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar, ga dalilan da za su iya sa APC ta rasa kujerar shugabancin ƙasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar sun yi jimamin rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata. Dantata ya rasu a Abu Dhabi yana da shekara 94.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa babu ƙungiyar siyasa da ta nemi rajista da ita a matsayin jam'iyya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci magoya bayansa su daina maida hankali kan masu haɗakar kayar da shi, yana mai cewa dukansu ƴan gudun hijirar siyasa ne.
Gwamnatin Adamawa ta ce sabuwar dokar masarautu ta shafi sarautar Atiku ta Wazirin Adamawa, amma mai magana da yawun gwamnan ya musanta cire shi.
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi ya sanar da cewa an rusa kamfanin dan uwansa a Legas. Obi ya ce babu wata katardar kotu da ta sa a rusa kamfanin
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin Ahmadu Umaru Fintiri ta kawo dokar da ta cire rawanin Atiku Abubakar a matsayin wazirin Adamawa bayan shafe shekaru.
Atiku Abubakar
Samu kari