Atiku Abubakar
Mukaddashin sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi, ya fito ya yi magana kan wasu rahotanni da ke cewa 'yan hadaka za su koma ADA.
Bayan tsawon watanni ana dako da rigingimu, hukumarzabe ta kasa, INEC ta amince da sababbin shugabannin jam'iyyar ADC karkashin Sanata David Marka.
A alabarin nan, za a ji cewa hadimin Ministan Abuja, Lere Olayinka ya bayyana cewa akwai bayanai daki-daki nan gaba a kan hirar Tambuwal da manema labarai.
Tsohon ministan wasanni a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Solomon Dalung, ya ba da tabbacin cewa jam'iyyar ADC ta shirya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta kara jaddada kudirnta na tabbatar da kawar da matsalar Boko Haram da ta addabi jama'a a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana takaicin yadda Boko Haram ta kutsa Borno, ta kashe bayin Allah sama da 50.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa ba za su zuba ido suna gani ana cigaba da kai musu hari a wajen taro ba. Ya ce APC ta firgita.
Wani malamin addinin Kirista a Legas, Apostle Victor Oku, ya yi hasashen cewa, shugaban kasa Bola Tinubu zai sake lashe zabe a 2027, saboda nufin Ubangiji.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya da rashin sanin tsarin mulki da yadda ake tafiyar da Najeriya.
Atiku Abubakar
Samu kari