Yajin aikin ASUU
Fitaccen masani kuma shugaban ASUU na farko Farfesa Biodun Jeyifo ya rasu yau 11 ga Fabrairu, 2026. Ya rasu yana da shekara 80 sakamakon matsalar koda a birnin Legas
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta sabunta yarjejeniyar 2009 da gwamnatin tarayya. Za a kara wa malamai albashi da ingata tsarin fansho da sauransu.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ma'aikatan mai ta kasa, PENGASSAN ta bayyana yadda ta ke kokarin shawo kan Dangote don biyan wasu injiniyoyin matatar mansa.
Kungiyar malaman jami'o'in gwamnatin tarayya (ASUU) ta shirya zaman NEC a ranar Laraba domin nazari kan abubuwan da gwamnati ta gabatar a gabanta.
Kungiyar malaman jami'a ta ASUU ta sanar da janye yajin aikin mako biyu da ta shiga domin gargadin gwamnati. Ta ba gwamnatin Tinubu wata daya ta biya bukatunta.
Wani kusa a jam'iyyar APC kuma tsohon dan majalisar wakilai, Farfesa Haruna Yerima ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan yajin aikin ASUU.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta Najeriya, NLC ta ayyana shirin taya kungiyar malaman jami'o'i ta kasa, ASUU gagarumin yajin aiki a kasar na .
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta nuna rashin jin dadinta kan yajin aikin kungiyar ASUU. Ta bukaci shugabannin jami'o'i su rike albashin mambobin kungiyar.
Kungiyar malaman jami'o'i, ASUU ta sanar da shiga yajin aiki na makonni biyu a duk jami’o’in gwamnati daga Litinin, 13 ga Oktobar 2025 yayin taro a Abuja.
Yajin aikin ASUU
Samu kari