![Ana wata ga wata: NLC ta yi barazanar tsunduma wani yajin aiki, an gano dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea6cc0db732f455d.jpeg?v=1)
Yajin aikin ASUU
![Ana wata ga wata: NLC ta yi barazanar tsunduma wani yajin aiki, an gano dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea6cc0db732f455d.jpeg?v=1)
![Bayan hana ma'aikata albashin watanni 4, jami'an tsaro sun hana su zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ac7268879ff3fdf4.jpeg?v=1)
![Sheikh Ibrahim Maqari ya bambanta da sauran malamai, ya fadi matsayarsa kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b72e95887ca5ffcf.jpeg?v=1)
![SSANU: Kungiyar ma'aikata za ta tafi yajin aiki, an fadi ranar da za a rufe jami’o’i](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1f0c7a2e77b483d9.jpeg?v=1)
![ASUU ta fara shirin shiga yajin aiki, ta gargadi gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/29e8d33a4ed34c58.jpeg?v=1)
![Yajin aiki: ASUU ta fadi matakin da ta dauka bayan ganawarta da gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0547c089b12893c3.jpeg?v=1)
![ASUU ta tsorata Gwamnatin Bola Tinubu, an fara zaman tattaunawa a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/410074d1bba16f36.jpeg?v=1)
Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya ce yana da jin za a samu matsala a zamn tattaunawa da ASUU domin daƙile barazanar shiga yajin aiki a jami'o'in Najeriya.
![Albashi: Gwamnati ta fusata ma'aikatan jami'o'i, sun ba Tinubu wa'adin mako 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/895b1e5e5ebf1421.jpeg?v=1)
Kungiyoyin ma’aikatan jami’o’in Najeriya sun ba gwamnatin tarayya wa’adin mako biyu da ta biya su albashin watanni hudu da ta rike ko ta fuskanci fushin kungiyoyin.
![Ana shirin bikin sallah, tsofaffin ma'aikatan KEDCO sun rufe kamfanin a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f96dbecbc0285a21.jpeg?v=1)
Kungiyar manyan ma’aikatan samar da wtar lantarki ta SSAEAC ta fusat saboda rike hakkokinsu da kamfanin ya yi, wanda ya sa suka tsunduma zanga-zanga.
!['Me ma'aikata za su yi da albashin N62,000?' NLC ta yi watsi da sabon tayin gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/921b59b2fa847f95.jpeg?v=1)
Kungiyar kwadago ta caccaki gwamnati kan yi mata tayin N62,000 a matsayin mafi karancin albashi wanda ko kadan bai yi kusa da abin da ta nema ba.
![Mafi karancin albashi: Akwai yiwuwar kungiyar NLC ta amshi tayin gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/424a380440ebab45.jpeg?v=1)
Alamu sun fara karkata kan cewa kungiyar kwadagon kasar nan (NLC) za ta sassauta bukatar mafi karancin albashi daga N494,000 zuwa N100,000 nan gaba.
![Kungiyar ƙwadago ta janye yajin aiki, ta ba gwamnatin tarayya wa'adin mako 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dda129ad610c35bb.jpeg?v=1)
Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC sun dakatar da yajin aikin da suka shiga a fadin kasar saboda rashin samun daidaito kan sabon mafi karancin albashi.
![NLC ta fitar da sanarwa kan makomar yajin aiki bayan zama da gwamnati, ta yi gargadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/163b9740c58d641a.jpeg?v=1)
Kungiyar kwadago NLC ta fitar da sanarwa da safiyar yau Talata 4 ga watan Yuni kan ci gaba da yajin aiki inda ta ce sai an ji daga gare ta kan matakin da za ta dauka
![Yajin aikin NLC: Kungiyar MURIC ta tona abin da ya faru da jirgin maniyyatan aikin hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/53a369f2cfd4b7f2.jpeg?v=1)
Shahararraiyar kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaici kan yadda yajin aikinNLC zai shafi musulmin Najeriya yayin jigilarsu.
![NLC ta koro dalibai da abokan huldar bankuna saboda yajin aiki a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0c7cbd5fd9430693.jpeg?v=1)
Yayin da kungiyar kwadago ta shiga yajin aikin gama gari a wannan Litinin din, mambobinta sun tilastawa makaranta da bakuna bin umarnin yajin aiki a Kaduna.
Yajin aikin ASUU
Samu kari