
Fashi da makami







Rundunar 'yan sandan Zamfara ta tabbatar da cewa wani abin fashewa ya jawo gobara a wata kasuwa dake jihar, har ta yi sanadiyyar konewar mutane da dama.

Rahotanni sun bayyana cewa fusatattun matasa a Abuja sun kashe wasu da ake zargin 'yan fashi da makami ne bayan da suka jefo wata mata daga motarsu.

Sojoji sun fatattaki 'yan fashi da makami da suka tare hanyoyi a jihar Kaduna suna kokarin sace mutane. 'Yan fashin sun firgita sun tsere, an ceto mutane biyu.

Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan fashi da makami ne sun hallaka wani malamin addinin Kirista a jihar Gombe. Miyagun sun shiga har cikin gidansa.

Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama 'yan fashi da makami sun tare hanya a tsakiyar birnin Kano suna sace sacen wayoyi. Za a gurfanar da su a kotu.

Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta fito ta yi magana kan harin da ake cewa 'yan fashi da makami sun kai wa tawagar ayarin motocin Gwamna Ahmadu Fintiri.

'Yan fashi sun kai hari kan tawagar 'yan kwallon El-Kanemi Warriors a Bauchi, sun kwace kudi da wayoyi, sun jikkata fiye da mutum 10, 'yan sanda na bincike.

Rundunar yan sanda ta tabbatar da kama wasu mutane hudu da suka yi fashi da makami a jihar Edo. An kama yan fashi da makamin ne bayan sun sace kayan miliyoyi.

A wannan labarin, za ku ji cewa rundunar yan sandan reshen Jigawa ta samu nasarar cafke wasu daga cikin mugayen yan fashi da makami da su ka addabi yankin.
Fashi da makami
Samu kari