![Nollywood: Hukumar fina finai ta dauki mataki da musulmai suka soki bata sunan hijabi a fim](https://cdn.legit.ng/images/560x315/956aff6292be9b98.jpeg?v=1)
Fashi da makami
![Nollywood: Hukumar fina finai ta dauki mataki da musulmai suka soki bata sunan hijabi a fim](https://cdn.legit.ng/images/560x315/956aff6292be9b98.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun gurfana a kotun Kano saboda zargin satar N322m a fashi da makami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea5061bf5a6c9a46.jpeg?v=1)
![An dauki mataki da 'yan sanda suka kama sojoji, jami'ai da laifin fashi da makami](https://cdn.legit.ng/images/360x203/58b031dc50b036bc.jpeg?v=1)
![Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi a jihar Ekiti](https://cdn.legit.ng/images/360x203/27506ffe735625ac.jpeg?v=1)
![An sace ’yan makaranta 1680, an kashe sama da 180 a shekaru 10 a Najeriya Inji UNICEF](https://cdn.legit.ng/images/360x203/910891a53f8114f1.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun kai hari ofishin ƴan sanda da bankuna 2, sun tafka mummunar ɓarna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9b257ab177f8f53c.jpeg?v=1)
![Na taba satar adaidaita sahu sau daya, in ji shahararren mawaki a Najeriya, ya bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/710356810af55a58.jpeg?v=1)
Fitaccen mawaki, Akinbiyi Abiola Ahmed ya fadi abubuwan da ya aikata a baya marasa kyau inda ya tabbatar da cewa har kwacen adaidaita sahu ya yi.
!['Yan sanda sun kama 'yan fashin da suka farmaki kwamishina a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bfd610e1e31f0f2f.jpeg?v=1)
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
![Sanata ya gabatar da kudirin halattawa mutane mallakar bindiga a Majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d5c442b4dde9ef69.jpeg?v=1)
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya yi magana game da ba ‘yan Najeriya damar mallakar bindiga don kare kansu daga harin 'yan bindiga.
![Sojoji sun kama sojan boge a Nasarawa da ya dade yana damfarar mutane](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9fa3b39fa37d462d.jpeg?v=1)
Wasu sojoji guda biyu sun samu nasarar kama wani mutum da ya ke amfani da kakin soja wajen damfarar mutane a Nasarawa. Sun kama shi ne a garin Awe da ke jihar.
![Tashin hankali yayin da fursunoni 3 suka tsere daga gidan gyaran hali na Ogun, an fara farautarsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c0744f3c38e1399b.jpeg?v=1)
Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan gyaran hali na jihar Ogun bayan tsallake katanga, kamar yadda rahotanni suka bayyana a ranar Talata. An fara nemansu.
![Bidiyo: Yan fashi sun farmaki bankuna 2 a Ekiti, sun kashe mutum 3 tare da sace makudan kudade](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d25940bdb86174d5.jpeg?v=1)
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
![An yanke wa wani dan jihar Zamfara hukuncin kisa bisa laifin kashe abokinsa kan Naira 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/22efe340aadde90f.jpeg?v=1)
An rawaito cewa Anas ya kashe abokinsa a watan Yunin shekarar 2017 bayan rikici ya barke tsakaninsa da Mukhtar kan Naira dari. Kotu ta ba da umurnin rataye shi.
![Kotu ta yanke hukunci kan sojojin da suka kashe Sheikh Aisami a Yobe, ta ba da dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/091cc992d4c47016.jpeg?v=1)
Babbar kotu da ke zamata a Potiskum da ke jihar Yobe ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan daya daga cikin sojojin da ake zargi da kisan Sheikh Goni Aisami.
![Yan bindiga sun farmaki motar kuɗin gwamnati, sun sace makudan kuɗaɗe tare da kashe hadimin gwamnan APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c8d9a46a25c4b02.jpeg?v=1)
Yan bindiga sun kai farmaki kan motar kuɗin gidan gwamnatin jihar Ogun, sun yi awon gaba da makudan kudi tare da ajalin akantan ofishin Gwamna Abiodun.
Fashi da makami
Samu kari