Fashi da makami
Bukola Saraki ya yi martani kan zargin fashin Offa, inda ya zargi Gwamna Abdulrahman Abdulrazaq da shirya tugun siyasa a sanarwar yau 17 ga Afrilu, 2026.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Kotu a Ilorin ta wanke mata biyu da ake zargi da mallakar bindiga, yayin da ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi da makami uku a Kwara.
NSCDC Kano ta kama mutane hudu da ake zargi da fasa gidaje a Dambatta, Fagge da Tarauni, ta kwato kayayyaki, ta kuma qce za a gurfanar da su kotu.
Bayan kisan gilla kan yar jarida a Abuja, Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah wadai da hallaka matashiyar inda ya bukaci yin binciken gaggawa domin gano maharan.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari bankin Polaris a jihar Anambra sun sace makudan kudi. An fara bincike domin gano adadin kudin da suka sace yayin harin.
‘Yan fashi sama da 50 sun farmaki kwalejin tarayya ta Bauchi, inda suka jikkata dalibai 10, lamarin ya sanya hukumomi suka rufe makarantar gaba daya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kama wani boka da ake zargi yana ba 'yan bindiga masu fashi da makami maganin bindiga a jihar Akwa Ibom ranar Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa masana tsaro na sauran mazauna jihar Kano sun bayyana fargaba a kan yadda lamarin fashin waya ke kara kamari da daukar rayuka.
Fashi da makami
Samu kari