Anambra
Shugaba Tinubu ya nada Chief Basil Ejidike a matsayin shugaban hukumar gudanarwar NRCRI. Tinubu ya ce yana da kyakkyawan yakinin cewa Ejidike zai yi aiki tukuru.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar babban jigon jam'iyyar APGA, Maja Umeh ranar Laraba, 9 ga watan Afrilu, 2025, ya mutu yana da shekara 64 a duniya.
Obi na Onitsa, mai martaba Nnaemeka Achebe, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa ya yi wa 'yan Arewa kashedi kan kisan da aka yi wa mafarauta a Edo.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chikwuma Soludo, ya samu nasara zama halastaccen dan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar APGA, ya yi godiya.
Yayin da APC ke shirye-shiryen zaben fidda gwani a jihar Anambara, akalla yan takara biyu sun sanar da janye daga zaben, ɗaya ya bar jam'iyyar gaba ɗaya.
Yayin da ake ci gaba da azumin Ramadan, Dan majalisar tarayya a mazabar Ogbaru, Hon. Victor Afam Ogene, ya sha alwashin gina babban masallaci ga al’ummar Musulmi.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Mista Peter Obi ya buɗe shafin TikTok, ya samu mabiya mutane sama da 6,000 cikin ƴan sa'o'i, ya wallafa bidiyo mai ɗauke da saƙo.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya jaddada cewa babi kowa a kujerun sanatocin Edo ta Tsakiya da Anambra ta Kudu, ta aika saƙo ga INEC.
Gwamna Soludo ya haramta wa’azi a kasuwannin jihar Anambra, yana mai cewa yana haddasa hayaniya. Shugabannin addini sun ce hakan cin zarafin ‘yancin addini ne.
Anambra
Samu kari