Aliko Dangote
Kungiyar ƴan kasuwar mai masu zaman kansu IPMAN ta bayyana cewa dillalai na tsallake matatar Ɗangote ne saboda akwai wuraren da suka fi ta arhar man fetur.
Akwai matatu a kasahen duniyan da yanzu babu tamkarsu wajen tace danyen mai. Dangote ya na cikin matatun mai mafi girma da ake ji da su a kasashen duniya.
Kamfanin BUA foods Plc ya fitar da bayanin ribar da ya samu a cikin watanni tara, wanda ya fara daga watan Janairu zuwa Satumba 2024, inda ya samu N1.07trn
Kungiyar dillalan man fetur ta IPMAN ta yi magana kan dalilin kasa fara jigilar man fetur daga matatar Dangote. Ta ce har yanzu suna kan tattaunawa ne.
Kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) ta cika da mamakin ikirarin da matatar Dangote ta yi na cewa ta na fitar da fetur akalla ganga 650, 000 a kullum.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Dangote ya gayawa Tinubu abin da matatarsa za ta iya.
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote ya bukaci NNPCL da ƴan kasuwa su daina shigo da mai daga ƙasashen ketare, su dawo gida.
Alamu sun nuna cewa kasar Ghana na Shirin fara jigilar fetur daga matatar Dangote da ke jihar Legas zuwa kasar ta maimakon cigaba da dakonsa daga ketare.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sanya labule da shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, a fadarsa da ke Aso Rock a birnin Abuja.
Aliko Dangote
Samu kari