Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Jigo a jam'iyyar APC a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya caccaki tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, bayan ya yi kalaman zargi kan gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu masana a fannin siyasa sun bayyana cewa jam'iyyun adawa da dama na marmarin Rabi'u Musa Kwankwaso ya dawo cikinsu.
Babban jigo a jam'iyyar APC kuma darakta a hukumar raya kogunan Hadejia da Jama'are, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya caccaki Buba Galadima da Hakeem Baba-Ahmed.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce za su maraba da Rabiu Kwankwaso idan ya sauya sheka zuwa APC da magoya bayansa.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bukaci ‘yan adawa su daina sukar Shugaba Bola Tinubu inda ya ce su ba shi dama ya gyara kasa.
Musa Ilyasu Kwankwaso, ya yi magantu kan sarautar Kano inda ya ce Sanusi Lamido Sanusi Sarkin gwamnati ne, Aminu Ado Bayero kuma na Sarkin al’umma.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Hashimu Dungurawa ya bayyana cewa suna sane da rikicin da ke kokarin kunno kai a tsakanin Sanusi Bature Dawakin Tofa da dan majalisa.
Rahoto ya zo cewa kusa a jam'iyyar APC, kuma tsohon kwamishina, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yan adawa sun kullo makircin bata wa shugaban hukumar NAHCON suna.
Jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya soki Naja'atu Muhammad, yana zarginta da cin mutuncin manyan ‘yan siyasa da shugabannin Najeriya.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari