Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bukaci ‘yan adawa su daina sukar Shugaba Bola Tinubu inda ya ce su ba shi dama ya gyara kasa.
Musa Ilyasu Kwankwaso, ya yi magantu kan sarautar Kano inda ya ce Sanusi Lamido Sanusi Sarkin gwamnati ne, Aminu Ado Bayero kuma na Sarkin al’umma.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Hashimu Dungurawa ya bayyana cewa suna sane da rikicin da ke kokarin kunno kai a tsakanin Sanusi Bature Dawakin Tofa da dan majalisa.
Rahoto ya zo cewa kusa a jam'iyyar APC, kuma tsohon kwamishina, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yan adawa sun kullo makircin bata wa shugaban hukumar NAHCON suna.
Jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya soki Naja'atu Muhammad, yana zarginta da cin mutuncin manyan ‘yan siyasa da shugabannin Najeriya.
Jagora a jam'iyyar adawa ta APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bayyana cewa akwai bukatar gwamnatin Kano ta ziyarci iyalan mutanen da aka kashe a rusau.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Musa Kwankwaso ya gargadi shugabannin jam'iyyar da su yi taka tsan-tsan kan shirin shigowar Sanata Rabiu Kwankwaso.
Musa Iliyasu ya yi zargin cewa madugun Kwankwasiyya na ƙoƙarin shiga jikin Tinubu ba don komai ba sai don samun mafakar da Abba zai samu zarcewa zango na 2.
Rabiu Musa Kwankwaso ya fadawa ‘Yan majalisar tarayya abin da za su yi a kan kudirin haraji. Kwankwaso ya na so ‘yan majalisar jam’iyyar NNPP su yaki kudirin.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari