Ahmed Musa
Yan kwallon Najeriya sun makale a filin jirgin saman Libya yayin da za su buga wasa. Libya ta ce matsalar sufuri ce ta jawo kuma su ma sun samu matsala a Najeriya.
Yankin Arewacin Najeriya na da al'adar samar da fitattun 'yan wasan kwallon kafa. Yankin ya samar da 'yan wasan da suka zama fitattu a gida da wajen Najeriya.
Dan wasan Najeriya Ahmed Musa ya bayyana yadda zai yi amfani da kwallon kafa wajen samar da zaman lafiya a jihar Filato. Ya gana ga gwamna Caleb Mutfwang kan lamarin.
Shahararren ɗan wasan Najeriya, Ahmed Musa ya samu sarautar gargajiya ta 'Shetiman Kwallon Kafar Nguru' daga wajen mai martaba Sarkin Nguru, Alhaji Mustapha.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya yi martani mai zafi kan cece-kuce da ake yi bayan ya ki mika hannu ga Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano a kwanakin baya.
Wani matashi ya tuko keke daga jihar Benue zuwa gidan Ahmed Musa don gaishe shi. An gano mutumin tare da ‘dan wasan a wani hoto da ya wallafa a Instagram.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa da mai tsaron baya, Shehu Abdullahi, sun ziyarci mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero bayan gama gasar AFCON 2023.
Ahmed Musa, kyaftin tawagar Super Eagles ta Najeriya, ya yaba da juriya, jajircewa da sadaukarwar da 'yan wasan suka nuna a wasan karshen na AFCON 2023.
Kyaftin din tawagar Super Eagles, Ahmed Musa ya ce ba ya tsammanin barin kungiyar nan kusa inda ya ce a ko da yaushe ya na shirye idan aka kira shi cikin tawagar.
Ahmed Musa
Samu kari