Abun Al Ajabi
Fasto David Ibiyeomie ya ce idan mace tana sanya sarka a kafa, to alamar karuwanci ne, ya kuma soki matan da ke bayyana jikinsu da sanya tufafin da ke nuna tsiraici.
Obasanjo ya ce Janar Abacha ne ya kitsa kashe MKO Abiola, Shehu Yar'Adua da shi kansa a gidan yari. Ya ce an kashe Abiola da Yar'Adua, amma Allah ya tsare shi.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda sun kama wata matashiya yar sheksra 20, Fatima Abdulkadir bisa zargin hannu a mutuwar mutum 3 bayan sun ci abinci.
Al'umma sun sha mamaki bayan gano wani otal da ake aikata badala a cikin wata makarantar firamare da ke karamar hukumar Esan ta Yamma a jihar Edo.
An gano Hamdiyya a cikin mawuyacin hali a asibitin Zamfara, yayin da Amnesty ta yi kira da a binciki batan matashiyar da barazanar da take fuskanta.
Akalla fursunoni 7 ne aka ce sun tsere daga gidan gyaran hali na Ilesa a Osun bayan ruwan sama ya rushe bango. NCoS ta fara bincike da farauta cikin gaggawa.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya wallafa bidiyon yadda aka hana Peter Obi shiga fadar Vatican sai da Bola Ahmed Tinubu ya sa baki aka barshi.
Hukumar Hisbah ta jihar Yobe tare da hadin guiwar hukumomin NDLEA da NSCDC sun rufe 'Maina Lodge' a birnin Damaturu, inda suka kama katon 209 na giya.
Ya sanda a Jihar Rivers sun tabbatar da kama wata mata mai suna Gift bayan ta yanke mazakutar saurayinta a unguwar Diobu da ke Port Harcourt a jiya Alhamis.
Abun Al Ajabi
Samu kari