Abun Al Ajabi
‘Yan sandan jihar Ogun sun kama mutum biyu dauke da kokon kan mutane uku a yankin Ijebu, lamarin da ya janyo tunawa da irin makamancin haka a baya.
Fursunoni 16 sun tsere daga gidan gyaran hali na Keffi, an ce an sake kama bakwai daga cikin su, yayin da shugaban NCoS ya sha alwashin hukunta masu hannu a lamarin.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar wani ɗan ƙasar China, Luo Zhi Mao a cikin kamfanin da yake aiki a jihar Kogi, an fara gudanar da bincike.
Shahararren dan TikTok a Arewacin Najeriya, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da Al'ameen G-Fresh ya ce bai ga matsala a bidiyonsa ba duk da korafe-korafen mutane.
Shugaban cocin RCCG, Pastor Adeboye ya ce zai mutu ranar Lahadi bayan ibada, ya ci sakwara, ya kuma bukaci Kiristoci su dage wajen neman hakkinsu da yaƙar zalunci.
Gano gawarwakin wasu iyalai a cikin daki ya tayar da hankali bayan wani dan uwansu ya ziyarci gidan da safe, ya tarar da shiru a gidan kamar ba kowa.
An gurfanar da wani matashi, Rasaq Gafar a Ibadan bisa barazanar kashe Gwamna Adeleke. Kotu ta bayar da belinsa amma bai cika sharudda ba inda aka tura shi kurkuku.
Bayan mutuwar Olubadan a jihar Oyo, majalisar masu nada Sarki na Olubadan ta zabi tsohon gwamna Rashidi Ladoja a matsayin wanda zai maye gurbin marigayi.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Neja ta tabbatar da mutuwar wani mutumi mai suna, Gregory, a ɗakunan baki da ke gidan gwamnantin jihar Neja bayan ya faɗi.
Abun Al Ajabi
Samu kari