Abuja
Majalisar dattijan Najeriya ta canza tunani bayan manyam hafsoshin tsaron ƙasa sun bayyana a gabanta, ta umarci su tafi su sake dawowa ranar Talata a mako mai zuwa.
Majalisar dattawan Najeriya ta fara jera tambayoyi ga manyan hafsoshin tsaron Najeriya kan yanayin da aka shiga na taɓarɓarewar tsaro a sassan ƙasar nan.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da samun nasrar halaka wani kasurgunin shugaban 'yan bindiga a birnin tarayya Abuja. An kuma raunata wasu da dama.
Bola Tinubu zai labule da jami’ansa jim kadan da dawowa Najeriya daga waje. Shugaban ya shafe makonni biyu a kasar Faransa, ba a san abin da ya fitar da shi ba.
Uwargidan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta kwantar da hankulan da ƴan Najeriya kan halin matsin da ake ciki a ƙasar nan. Ta ce sauƙi na tafe.
A yayin da ake ta fama da matsalar tsaro a Abuja, an kama wasu jami’an ‘yan sanda bisa zargin karbar naira miliyan 29.9 da karfin tsiya daga hannun wani dan kasuwa.
Shugaban matasan jam’iyyar APC, Dayo Israel, ya shirya wata kwarya-kwaryar liyafa a sakatariyar jam'iyyar na Abuja domin karfafan guiwar ‘yan wasan Super Eagles.
Wani mai tura baro a kasuwar Kwali dake babban birnin tarayya Abuja ya tsere da buhun shinkafa da wasu kayan wata mata. Za ta aurar da 'diyarta ne.
Yan sanda sun yi nasarar damke mutum shida, maza huɗu da mata biyu, bisa zargin garkuwa da mutane a birnin tarayya Abuja, sun kwato makamai da kayayyaki.
Abuja
Samu kari