Abuja
Yayin da masana ke cewa tattalin arziki na samun tasgaro a Najeriya, Hukumar ta ce farashin kayayyakin ya ragu zuwa kashi 21.88 a watan Yuli 2025, daga 22.22%.
Hukumar NCAA ta tabbatar da cewa fasinjoji 58 ba su samu damar shiga jirgin Birtish Airways da ya tashi daga Abuja zuwa Landan ba saboda matsalar kofa.
Bayan tserewar fursunoni 16 daga gidajen yari a Keffi, an tuno yadda aka fasa gidajen yari 10 daga 2020 zuwa 2025 da adadin fursunonin da suka tsere a hare-haren.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a gobe Alhamis 14 ga watan Agustan 2025 domin halartar taruka.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da Gwamna, Charles Chukwuma Soludo inda ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da hadin gwiwa da jihohin da suka jajirce wajen ci gaban al'umma.
A watan Yunin 2025, sayar da man fetur ya ragu zuwa lita biliyan 1.44, yayin da jihar Legas ta fi kowa samun man. NMDPRA ta ce za ta inganta rarraba mai a ƙasar.
Mutane miliyan 1.91 sun nemi guraben aiki 30,000 na CDCFIB, inda Kogi ta fi yawan masu nema, sannan hukumar ta ce za a yi amfani da cancanta wajen daukar aiki.
NiMet ta yi hasashen ambaliya a Adamawa, Taraba da Benue saboda mamakon ruwan sama, ta bukaci mazauna da hukumomi su dauki matakan kare rayuka da dukiyoyi.
NiMet ta yi gargadin ruwan sama da ambaliya a jihohin Arewa da Kudu, ta shawarci mazauna yankunan ambaliya su dauki matakin gaggawa don kare rayukansu.
Abuja
Samu kari