Bola Tinubu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa sabbin mambobin majalisar gudanarwa na hukumar kula da kyaun titunan gwamnatin tarayya FERMA bayan rushe na baya.
Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kakakin kwamitin yakin neman zabemsa da aka rushe, Bayo Onanuga a matsayin mai bada shawara ta musamman kan yada labarai.
Wani jigon jam’iyyar APC mai mulki mazaunin jihar Lagas, Joe Igbokwe, ya ba manyan masu adawa da Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi shawara ta gaskiya.
Tsohon kakakin Shugaba Bola Tinubu, Dakta Josef Onoh ya soki dan takarar jam'iyyar Labour, Peter Obi inda ya ce zai ci amanar Najeriya kamar yadda ya yi wa Ojukwu.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta tsame babban birnin tarayya karkashin jagorancin Nyesom Wike daga asusun Baitul Malin kasa na bai-daya.
Wata gamayyar kungiyoyi CSO ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cirewa Atiku Abubakar lambar karramawa ta GCON da ake ba mataimakan shugaban ƙasa.
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya sanar da sallamar manyan jami’an hukumomin da ke karkashin Ma’aikatar Masana’antu, Kasuwanci da Zuba Jari ta Tarayya.
Wasu jagororin addinin kirista a Najeriya sun bayyana cewa fargabar da su ke game da tikitin Musulmi da Musulmi ta gushe a yanzun bayan ganin kamun ludayin Tinubu.
Kakakin tsagin jam'iyyar Labour, Abayomi Arabambi ya tona asirin dalilin rikicin jam'iyyar inda ya ce tsohon shugaban kasa, Obasanjo ya mishi dukan tsiya kan haka.
Bola Tinubu
Samu kari