Bola Tinubu
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, a fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aike da kunshin sunayen sabbin hafsoshin tsaron ƙasa da ya naɗa ga majalisar tarayya domin tabbatar da su.
Shugaban hukumqr kidaya ta ƙasa (NPC), Nasir Kwarra, ya ce wuka da nama na hannun shugaban Tinubu, shi zai yanke lokacin da za'a yi ƙidaya a faɗin kasar nan.
Kakakin Shugaba Tinubu, Mista Dele Alake ya bukaci yan Najeriya su yi watsi da jita-jitar cewa shugaban kasar yana daf da fitar da jerin sunayen ministocinsa.
Shugaban kasa ya sa hannu a sababbin dokokin kasa domin tausayawa talaka. Bola Tinubu yayi fatali da harajin da ya kamata a rika karba daga kamfanonin sadarwa
Kungiyar masu adaidaita sahu reshen Ajah da ke jihar Lagos sun shafe kilomita 757 musamman daga Lagos zuwa Abuja don karrama shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Anyim Pius Anyim ya ziyarci Bola Tinubu a karon farko tun rantsar da shi. Sakataren Gwamnatin Jonathan ya yi kus-kus da Tinubu, ya fadi makasudin zuwa Aso Villa
Wani sabon rahoto ya bayyana sunayen manyan yan siyasa da ka iya samun shiga jerin ministocin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai aika majalisar dokoki.
Shugaba Bola Tinubu, ya sanya hannu kan tsarin bai wa daliban Najeriya lamunin kudin karatu, wanda zai bai wa 'ya 'yan talakawa damar yin karatu mai zurfi.
Bola Tinubu
Samu kari