Bola Tinubu
Kusan yadda fadar shugaban kasa ta dama, haka aka sha wannan karo a majalisun tarayya. Da wahala Bola Tinubu ya kawo wata bukata, majalisa ta taka masa burki.
Kotun ƙoli a yau Litinin, 23 ga watan Oktoba za ta fara sauraron ƙararrakin da Atiku Abubakar, Peter Obi da jam'iyyar APM suka ɗaukaka kan nasarar Tinubu.
Yayin da hare-haren da ta'addancin 'yan bindiga ke ƙara tsakanta a jihar Zamfara, wata ƙungiyar mutanen Zamfara ta arewa sun ja hankalin Bola Tinubu da Dauda Lawal.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi nasara a shari'arta da kamfanin Process & Industrial Developments (P&ID) Limited a kotun Landan a ranar Litinin, 23 ga watan Oktoba
Sunday Igboho, mai fafutukar kafa kasar Yarbawa ya bai wa makiyaya wa'adin kwanaki bakwai da su tattara nasu ya nasu su bar yankin Yarbawa gaba daya.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana watan Janairun 2024 a matsayin lokacin da za a fara shirin ba da lamunin dalibai da gwamnatinsa ta shirya don taimakon dalibai.
Olanipekun Olukoyede ya fara mulki da matsala, ana yi wa kujerarsa barazana. Tun kafin ya gyara zama a ofis, an shigar da kara a kotu za a tunbuke shugaban na EFCC.
Kotun ƙoli ta ɗage sauraron ɗaukaka ƙarar da Atiku Abubakar, Peter Obi suka shigar suna ƙalubalantar nasarar shugaban ƙasa Bola Tinubu a zaɓen 2023.
Kotun ƙoli a ranar Litinin, 23 ga watan Oktoban 2023, yayin da take sauraron ɗaukaka ƙarar da Atiku, PDP suka yi, ta ce akwai wasiƙu masu ruɗani daga jami'ar CSU.
Bola Tinubu
Samu kari