Bola Tinubu
Dan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) Peter Obi, ya yi tsokaci kan tallafin N8,000 na shugaba Tinubu domin rage raɗaɗin cire tallafi n fetur.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi watsi da rahotannin cewa ya soki tsarin rabon naira biliyan 500 na rage radadi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni sun ce Shugaban kasa Bola Tinubu na duba yiwuwar daura tsohon gwamnan jihar Lagas, Akinwunmi Ambode, a matsayin sanatan Lagas da sauke wanda ke kai.
Gwamnonin 1999 da aka zaba tare da Bola Tinbubu sun ziyarci shugaban kasar a fadar shugaban kasa don zumunci, 3 daga cikinsu sun zama gwamnoni a kasa da 40.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya samu ni’imomi da dama kasancewar wasu takwarorinsa 10 da aka zaba a matsayin gwamnoni tare da shi a 1999 sun mutu cikin shekaru 20.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
An rahoto cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na shirin nada wani tsohon shugaban wani bankin zamani daga yankin kudu maso yamma a matsayin ministan kudi.
Gwamnatin tarayya na shirin maye gurbin nada-naden hukumomin gwamnati da aka rushe yayin da shugaba Tinubu ya kafa kwamiti karkashin jagorancin Gbajabiamila.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce gwamnonin Kudu maso Gabas da shugabannin Igbo zasu zauna da shugaban kasa Bola Tinubu kan matsalar tsaron yankinsu.
Bola Tinubu
Samu kari