Bola Tinubu
Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara, ministan Abuja da 'yan majalisar Rivers sun gana da Bola Ahmed Tinubu afadar shugaban kasa domin kammala sulhu.
Bayan Bola Tinubu ya rattaba hannu kan dokar haraji, shugaban kwamitin sauya tsarin haraji, Taiwo Oyedele, ya ce dokar ba za ta cire kuɗi daga aljihun talakawa ba.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa ta shirya tsaf domin rufe Dukkanin wasu sassan aiki a babban birnin Abuja kan watsi da lamarin ma'aikata.
Yayin da ake ga rade-radin cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu zai sauya mataimakinsa Shettima kafin zaɓen 2027, an lissafo wasu dalilai da ake ganin hakan zai faru.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da sanya hannu kan muhimman kudirorin gyaran haraji guda huɗu, inda ya bayyana hakan a matsayin "sabon babi" ga Najeriya.
Tinubu ya ƙi amincewa da kudirin NDLEA saboda ya saɓa dokokin kuɗi; wannan shine karo na biyu da hakan ya faru a mako. Amma zai sanya hannu kan dokokin haraji huɗu.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi magana kan jita-jitar da ke cewa yana da burin zama mataimakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Yayin ziyarar Bola Ahmed Tinubu a jihar Nasarawa, Sarkin Lafia, kuma tsohon Alkalin Kotun Koli, Sidi Bage, ya ce shugaban yana sauya Najeriya kamar Legas.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci magoya bayansa su daina maida hankali kan masu haɗakar kayar da shi, yana mai cewa dukansu ƴan gudun hijirar siyasa ne.
Bola Tinubu
Samu kari