Bola Tinubu
Wani babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Olatunbosun Oyintiloye, ya bayyana cewa ya kamata 'yan adawa su fahimci wane irin mutum ne Bola Tinubu.
Yan Najeriya da dama sun soki hukumar NYSC kan barazana ga matashiya yar bautar ƙasa a Legas da ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu a cikin wani bidiyo.
Bayan zargin cewa Bola Tinubu ke ɗaukar nauyin SDP, fadar shugaban kasa da jam'iyyar sun karyata jita-jitar da ake haɗawa da ba ga sa tushe bare makama.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, bai sanya batun zaben 2027 a gabansa ba. Ta ce ya damu kan yadda zai inganta rayuwar jama'a.
Gwamnatin sojin Nijar karkashin Tchiani ta nemi taimakon gwamnatin Najeriya bayan karancin fetur ya kusa tsayar da lamura cak. Bola Tinubu ya ba su tankar mai 300.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce jam'iyyar SDP ce za ta yanke cewa zai tsaya takara a 2027 ko a'a. Ya ce ko a 2015 ma Buhari ne ya saka shi takara.
Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana fatan Atiku Abubakar da Peter Obi za su hadu da shi a SDP domin tunkarar Bola Tinubu a zaben 2027 domin kayar da APC.
Ma'iakatar ilimin kasar nan ta ce idan aka amince da kudirin gyaran haraji da Bola Ahmed Tinubu ya aika ga majalisar dokokin kasar nan, TETFund zai samu matsala.
Gwamnatin Amurka karkashin Trump za ta kakaba takunkumi ga Najeriya kan rahoton kashe kashe da ake. Amurka ta ce ana yawan kashe Kiristoci a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari