Bola Tinubu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana danuwarsa kan gazawar Shugaba Bola Tinubu wajen kawo karshen matsalar tsaron Najeriya.
Shugabannin tsohuwar jam'iyyar CPC ta Buhari na jihohi sun gana da Atiku Abubakar domin shirin kifar da gwamnatin Bola Tinubu a zaben shubana kasa na 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed kan janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya yi martani mai zafi ga Alhaji Atiku Abubakar kan ikirarin cewa ana fama da yunwa a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa zaman lafiya ya dawo a jihar mai arzikin mai.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya cire dokar ta bacin da ya kakaba a jihar Ribas watanni shida da suka wuce, ya ce ya gamsu da yadda abubuwa suka gyaru.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya nuna cewa manufofin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yake aiwatarwa, na kawo ci gaba.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikatan kasar nan sun fara baranzar fara zanga-zanga tsirara saboda mawuyacin halin da su ke ciki a yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa kalaman APC a kan cewa Bola Ahmed Tinubu kawai za su tsayar takara a 2027 ya fusata dattawan Arewa, suna ganin an saba doka.
Bola Tinubu
Samu kari