Majalisar dokokin tarayya
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kogi, Hon. Abejide Leke ya zargi wasu da mayar da lamarin kudirin haraji siyasa saboda muradunsu kan zaben 2027.
Dan majalisar wakilai, Abdulmumini Jibrin Kofa ya nemi afuwa kan kudirin haraji na Bola Tinubu bayan shawarin Kwankwaso. ya ce ba zai cuci Arewa ba.
'Yan majalisar wakilai sun hassala. Dan majalisar Kano, Dr. Ghali Mustapha ya nemi Benjamin Kalu ya bar mukaminsa saboda yada labarin karya kan kudirin haraji.
Majalisar dattawa ta saurari korafin 'yan Arewa domin duba abubuwan da kudirin haraji na Bola Tinubu. Majalisar ta ce korafi ya yi yawa kan kudirin harajin.
Ana shirin mayar da sunan Yusuf Maitama ga wata jami'a a Kano. Sanata Barau I Jibrin ne ya mika kudirin a gaban majalisar dattawa a ranar Talatar nan.
Majalisar wakilan tarayya ta ɓarke da hayaniya yayin da ɗaya daga cikin mambobinta ya ambaci kudirin sauya fasalin haraji a zaman ranar Talata a Abuja.
Matasa daga jihohin Arewa 19 sun gudanar da gangami don goyon bayan Sanata Barau Jibrin bisa rawar da yake takawa kan dokokin gyaran haraji da Tinubu ya gabatar.
Majalisar wakilai ta ƙasa ta buƙaci shugaban ƙasa ya tilastawa ministan kudi, Wale Edun buɗe asusun hukumar kula da harkokin walwalar al'umma watau NSIPA.
Majalisar wakilai ta umarci CBN da ta dakatar da sallamar ma’aikata 1,000 da biyan kudin sallama na N50bn, inda ta kafa kwamitin bincike kan lamarin.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari