Majalisar dokokin tarayya
Majalisar dattawa ya bayyana takaicin yadda ake ci gaba da samun matsalolin tsaro a sassan kasar nan, wanda ya sa ta gayyaci shugabannin tsaro su bayyana a gabanta.
Jam'iyyar APC ta zama mai rinjaye a Majalisar Dokokin jihar Edo yayin da ƴan Majalisa huɗu daga PDP da LP suka tattara kayansu suka kƙma cikinta.
Kungiyar 'yan majalisu ta duniya ta bayyana cewa za ta ji bangaren Godswill Akpabio a kan zargin da Natasha Akpoti ta shigar na dakatar da ita ba bisa ka'ida ba.
Majalisa ta 10 ta fuskanci kalubale da dama ciki har rashin jituwa tsakanin wasu Sanatoci da suka hada da Ali Ndume, Natasha da Sanata Abdul Ningi
Jami'an ƴan sanda sun garƙame kofa yare da hana ayarin motocin Gwamna Siminalayi Fubara shiga zauren Majalisar dokokin jihar Ribas, sun faɗi dalilinsu.
Natasha Akpoti Uduaghan, Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar na tsawon watanni shida ta kai karar batun gaban kungiyar 'yan majalisun duniya.ssss
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya fito ya kare kansa daga rahotannin da ke cewa yana goyon bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana takaicin yadda Najeriya ta ki daukar matakan da za su sanya linzami a kan yadda matasan kasar ke kallon shafukan badala.
Matasan jam'iyyar LP sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da a gaggauta dakatar da Sanata Neda Imasuen kan yadda ya tafiyar da batun Sanata Natasha Akpoti.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari