Majalisar dokokin tarayya
Yan mazabar tarayya ta Dala a jihar Kano sun fara zaman yadda za a dawo da ɗan Majalisarsu na tarayya, Aliyu Sani Madakin Gini, gida, za su masa kiranye.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana cewa akwai bukatar a samar da hukumar tsaro mallakin jiha domin taimaka wa jami'an rundunar 'yan sanda wajen yaki da rashin tsaro.
Shugaban kwamitin majalisar wakilai kan jami'o'i ya yi magana kan zargin cewa aun nemi cin hanci daga shugabannin jami'o'i kafin su amince da kasafin kudin 2025.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta sauke ɗan majalisa mai wakiltar Talata Mafara. Hon. Aliyu Ango Kagara, ta ayyana kujerarsa a matsayin babu kowa.
Wasu 'yan daba sun lakada wa wata jami'ar Hukumar Tsaro ta NSCDC duka har ta fadi sumammiya a jihar Kwara yayin da ake bikin nadin sarauta a birnin Ilorin.
Ana zargin wasu daga cikin 'yan majalisun Najeriya sun daura dambar tasto Naira miliyan 480 daga jami'o'in tarayya kasar, tare da yi masu barzana.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi magana kan karin kudin kiran waya da data a Najeriya. Ya ce majalisa za ta iya dakatar da karin.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi magana kan cire tallafin man fetur da gwamnati ta yi. Ya ce hakan ya haifar da ci gaba.
Majalisar Wakilai ta ƙasa ta sanar da ɗage ranar komawa hutun ƴan Majalisa daga 28 ga watan Janairu zuwa 4 ga watan Fabrairu, 2025, ta faɗi dalilin karin makao 1.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari