Majalisar dokokin tarayya
Majalisar Wakilan tarayya ta yanke shawarar gudanar da bincike kan tangarɗar na'ura da aka samu yayin tantance sakamakon dubban ɗaliban da suka zana UTME 2025.
'Yan majalisar NNPP guda biyu sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a zauren majalisar. Hakan na zuwa ne bayan Kwankwaso ya gargadi masu sauya sheka zuwa APC.
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara ya ce 'yan bindiga sun ba karnukansu jariran da aka haifa sun cinye su a cikin daji. Ya ce wata mata ne ta haife su a daji.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaura Namoda/Birnin Magaji a jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji, ya koka kan cin kashin da 'yan bindiga ke yi wa mutanen mazabarsa.
Majalisar dattawa ta ce wanda ake cikin bidiyon da ake abubuwan da ba su dace ba, ba sanata mai ci ba ne kuma ofishin da suke ciki ba na Majalisa ba ne.
An gabatar da kudirin karba-karba na shugaban kasa da mataimakinsa a yankuna shida na inda majalisar ta ƙi amincewa da kudurin dokar sauya kundin tsarin mulki.
Za ku ji a wannan rahoto cewa yan ta'addan Boko Haram na kwace makaman sojoji da aka sayawa da jami'an tsaro masu yawa, inji Dan majalisar Filato, Yusuf Gadgi.
Francess Ogbonnaya ta zargi Farfesa Sandra Duru da ba ta N300,000 domin ta ƙirƙiri sautin bogi da zai bata sunan Sanatar Kogis Natasha Akpoti-Uduaghan.
Allah Ya karbi ran surukar shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen Marigayiyar ta yi bankwana da duniya ne tana da shekara 85 a daren ranar Alhamis.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari