Majalisar dokokin tarayya
Tsohon shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bukaci sauya fasalin tura sakamakon zabe a Najeriya ta na'ura. Ya bukaci a yi dawo da 'yan majalisa aikin wucin gadi
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya tsarin da saba na jawabi ga ƴan kasa a ranar dimokuraɗiyya, ya ce zai isar ɗa saƙonsa gaba ɗaya daga Majalisar Tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta ce an kammala dukkanin wasu shirye-shiryen gudanar da bikin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga watan Yuni.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta bayar da umarni da a soke karar da Sanata Natashi Akpoti-Uduaghan ta shigar tana kalubalantar korarta daga majalisa.
An samu gurabai 7 a majalisar dattawa da ta tarayya bayan mutuwar wasu wakilai. INEC ta gaza zaben cike gurbin saboda matsalar rashin kudi da fargabar tsaro.
Dan majalisa mai wakiltar Udi/Ezeagu, Hon Sunday Umeha a Majalisar Tarayya ta ja ragamar mambobin LP sama da 10,000, sun sauya sheƙa daga LP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa matar Sanata Sunday Katung mai wakiltar Kaduna ta Kudu ta shiga tsaka mai wuya yayin da wata kotun Ingila ke zarginta da laifi.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia ya zargi wasu da ya kira ƴan siyasa a Majalisar Tarayya da Abuje da taimakawa miyagu don cimma wani burinsu na kai da kai.
Tsagin kungiyar Afenifere ya bukaci majalisa ta gaggauta bincike da shirin tsige shugaban Najeriya, Bola Tinubu kan zargin badakala a kwangilar titin Lago-Calabar.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari