Majalisar dokokin tarayya
Shugaba Tinubu ya karrama jaruman dimokuraɗiyya da lambobin yabo daban-daban a Ranar Dimokuraɗiyya ta 2025, inda ya jinjinawa gudummawarsu da ci gaban Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa magabacinsa, Muhammadu Buhari bisa yadda ya tabbatar da ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar dimokuraɗiyya.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa duk da kokarisa na kare mutuncin dimokuraɗiyya, ba zai hana yan adawa sauya sheka ba.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi jawabin ranar dimokuradiyya a majalisar tarayya. Ya ce ba shi da niyyar mayar da Najeriya karkashin jam'iyya daya a siyasance.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsarin Najeriya ta yi tanadin jami'an tsaro a majalisa, yayin da ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karasa can.
Tsohon shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bukaci sauya fasalin tura sakamakon zabe a Najeriya ta na'ura. Ya bukaci a yi dawo da 'yan majalisa aikin wucin gadi
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya tsarin da saba na jawabi ga ƴan kasa a ranar dimokuraɗiyya, ya ce zai isar ɗa saƙonsa gaba ɗaya daga Majalisar Tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta ce an kammala dukkanin wasu shirye-shiryen gudanar da bikin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga watan Yuni.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta bayar da umarni da a soke karar da Sanata Natashi Akpoti-Uduaghan ta shigar tana kalubalantar korarta daga majalisa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari