
Super Eagles







Aka ce rana ba ta karya. Karfe shida ma yamma agogon Najeriya da Nijar aka fara buga wasar kwallon tsakanin Najeriya da Ghana a filin keallon birnin tarayya A

Jihar Legas - Da alamun shugaba Muhammadu Buhari zai halarci wasan kwallon hayewa gasar kwallon duniya na Qatar 2022 da za'a buga tsakanin Najeriya da Ghana.

Kyaftin din na Super Eagles ya ce 'yan wasan Najeriya sun yi nadamar rashin tabuka abin a zo a gani a gasar cin kofin nahiyar Afirka da Senegal ta lashe watanni

Tsohon dan wasan kwallon kafa na Najeriya wato Super Eagles, Justice Christopher, ya mutu. Dan wasan ya kwanta dama ne a safiyar yau Laraba, 9 ga watan Maris.

Kyaftin na Super Eagles, Ahmad Musa, ya yiwa tsohon dan kwallon Najeriya a gasar Atlanta ’96, Kingsley Obiekwu, kyautar milyan biyu bayan samun labarin mutumin.

Super Eagles, wacce a yanzu take matsayi na 33 a duniya kuma ta uku a Afirka, ta kasance ta 36 a duniya kana ta biyar a cikin watan da ya gabata, inji FIFA.

Alhaji Aminu Balele Kurfi ya soki ‘yan Najeriya da suka daura alhakin faduwar Eagles kan Shugaba Buhari, ya ce kawai suna kai hare-haren wuce gona da iri ne.

Kocin rikon kwarya na Super Eagles, Augustine Eguavoen ya bayyana cewa ba ayi alkalanci mai kyau a wasan na su da Tunisiya ba, hakan ya jawo aka fitar da su.

Yan kwallon Najeriya Super Eagles zasu buga wasarsu na kifa daya kwala a gasar kofin nahiyar Afrika tare da yan kwallon kasar Tunisiya. Za'a fara buga wannan wa
Super Eagles
Samu kari