Super Eagles
Yan wasan tawagar Super Eagles guda biyu zasu kafa tarihin da ba a taɓa ba idan Najeriya ta samu nasarar jijjiga kofin AFCON ranar Lahadi, 11ga watan Fabrairu.
Mataimakin Bursar na jami’ar Kwara, Alhaji Ayuba Abdullahi, ya rasu a lokacin da yake kallon wasan kusa da na karshe tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta ba tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles gagarumar kyauta kan nasarar da suka samu ta zuwa wasan karshe a AFCON 2023.
Babban jigon jam’iyyar APC a jiha Delta, Cairo Ojougboh, ya yanke jiki ya mutu yayin kallon wasan kwallo tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu a gasar AFCON 2023.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima ya taya ‘yan Super Eagles murna bayan nasarar da suka samu kan Afrka ta Kudu a gasar AFCON 2023 a ranar Laraba.
Super Eagles ta Najeriya ta doke Bafana Bafana ta Afirka ta Kudu inda suka samu tikitin zuwa wasan karshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ake gudanarwa a yanzu.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bar Abuja, babban birnin Najeriya zuwa Abidjan na kasar Cote d'Ivoire don kallon wasan Super Eagles da Afrika ta Kudu.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles za su kara da takwarorinsu na Bafana Bafana na kasar Afirika ta Kudu a wasan neman zuwa wasan karshe a gasar AFCON 2023.
Shugaban matasan jam’iyyar APC, Dayo Israel, ya shirya wata kwarya-kwaryar liyafa a sakatariyar jam'iyyar na Abuja domin karfafan guiwar ‘yan wasan Super Eagles.
Super Eagles
Samu kari