
Jami'ar Ibadan







Hukumar jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi ta tabbatar da rasuwar Naja'atu Hassan, ɗalibar Kwanfuta da ke 300 level bayan ta shiga wankan safe.

Wasu daga cikin manyan jami'o'in Najeriya na karkashin jagorancin mata. Farfesa Aisha Sani Maikudi ita ce mace ta baya-bayan nan da za ta shugabanci jami'a.

Kungiyar malaman jami’a da aka fi sani da ASUU, ta jawo hankalin jama’a game da abin da ke faruwa a jami’ar SAZU, ana barin makarantar saboda rashin tsarin fansho.

Hukumomi a Jami'ar jihar Lagos sun yi martani bayan samun satifiket na digiri a hannun masu siyar da nama a jihar inda suka ce an dade da daukar mataki kan lamarin.

A yau ne gwamnatin tarayya za ta kaddamar da gina dakunan kwanan dalibai a manyan makarantu 12 a fadin kasar nan, inda za a fara da jami’ar jihar Akwa Ibom.

Wani rikice ya barke a jami'ar Ibadan yayin da dalibai ke gudanar da zanga zanga kan karin kudin makaranta. Rundunar sojin da ke jamia'ar sun kama dalibai hudu.

Hukumar dhirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB ta sanar da sakin sakamakon jarabawar da ɗalibai suka kammala ranar Litinin.

Jami'ar Covenant ta doke jami'ar Ibadan da jami'ar fasaha ta tarayya, Akure, inda ta zamo jami'a mafi daraja a Najeriya, yayin da aka fitar da jadawalin 2024.

An yi karin kudin makaranta wa sabbin dalibai da za su fara karatu a zangon shekarar 2024 na jami'ar Ibadan. Kudin ya karu da kusan kashi 480 cikin 100.
Jami'ar Ibadan
Samu kari