
Olusegun Obasanjo







Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i ya fadi dalilansa na goyon bayan Olusegun Obasanjo a rigimarsa da Atiku Abubakar yayin da suke mulki.

Tsohon ministan shari'a a lokacin shugaba kasa Muhammadu Buhari, a lokacin Buhari aka yi wa Joshua Dariye da Jolly Nyame bayan kotu ta kama su da laifi dumu dumu.

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce gwamnatocin Buhari da Tinubu su shahara da cin hanci da rashawa. Gwamnatin tarayya ta yi zazzafan martani.

Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bukaci 'yan Afrika su rabu da sunayen da suka samo asali daga mulkin mallaka da cinikin bayi da aka yi.

Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 88 a duniya. Tinubu ya yi jinjina ga Obasanjo kan gudumawar da ya bayar a Najeriya.

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa akwai bukatar manyan kasashen duniya su yi hakur, tare da yafe bashin da suke bin kasashen nahiyar.

Bashir Ahmad, tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya magantu kan salon mulkin dattijon daga shekarar 2015 zuwa 2023 inda ya ce ya dara Obasanjo, Yar'Adua da Jonathan.

Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya fitar da muhimman bayanai a kan abubuwan da suka jawo aka kashe Janar Murtala Muhammad a 1976.

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
Olusegun Obasanjo
Samu kari