
Olusegun Obasanjo







Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana hanyar da ya bi ya kawo wa shirin tazarcen Obasanjo cikas

Wata kotun sauraron laifuka na musamman a Legas ta yanke wa Dr John Abebe, sirikin tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo daurin shekaru bakwai a gidan yari

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa yana fatan a yi zaben 2023 kuma kada a samu dalilin daga shi saboda duniya duk Najeriya take kallo.

Olusegun Awolowo ya zama Sakataren da zai kula da AfCFTA. Awolowo ya yi sakatare a ma’aikatar tarayya da aka kafa domin cigaban al’umma da kuma harkar sufuri.

Babu adalci wajen yadda Shugaba Muhammadu Buhari yake nada mukamai a Gwamnatinsa. Olusegun Obasanjo ne ya fadi haka yana sukar Gwamnatin Buhari a wani taro.

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, da tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, sun haɗu da gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ranar Alhamis 26 ga watan Janairu
Olusegun Obasanjo
Samu kari