Olusegun Obasanjo
Iyabo Obasanjo, diyar Olusegun Obasanjo ta yi murabus daga APC a Ogun bayan ta zargi shugabannin jam’iyyar da nuna mata rashin adalci a zaben fidda gwani.
Janar Yakubu Gowon ya bayyana yadda Olusegun Obasanjo ya ƙi yin aiki ƙarƙashin Murtala Muhammed a lokacin yaƙin basasa saboda batun girman matsayi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan farfaɗo da matatun Najeriya da suka shafe shekaru ba sa aiki.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo zai jagoranci taron 'yan adawa a Najeriya a Ibadan jihar Oyo. Kwankwaso da sauran yan ADC sun isa Ibadan.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kare kansa kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi masa. Ya ce an yi bincike ba a gano komai ba.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan matsalolin da suka addabi Najeriya. Obasanjo ya ba da shawara kan hanyar da za a bi don gyara kasar.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya musanta labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa ya mutu, ya ce lokacin barinsa duniya bai yi ba.
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya jaddada gazawar tsaro a Najeriya bayan kisan Murtala Mohammed, yana mai cewa ci gaban Afirka na bukatar shugabanci nagari
A tarihin Najeriya akwai wasu manyan sojojin da aka taba yankewa hukunci kan yunkurin juyin mulki. Wasu daga cikin hukunce-hukuncen an aiwatar da su ta hanyar kisa.
Olusegun Obasanjo
Samu kari