Olusegun Obasanjo
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani ga zafafan kalaman da Olusegun Obasanjo ya fada game da shi.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana zaben Atiku Abubakar a matsayin mataimakinsa a shekarae 1999 a matsayin babban kuskuren rayuwarsa.
A labarin nan, za a ji cewa ata kungiyar Yarbawa ta bayyana cewa Olusegun Obasanjo ya na yi wa Bola Tinubu aiki ta hanyar hade Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa.
Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Olusegun Obasanjo ya musanta zargin tsohon gwamnan Ogun, Olusegun Osoba kan zaben 2003, tare da zargin Atiku Abubakar da shirya yunkurin tsige shi.
Olusegun Obasanjo ya ce ba ya fatan sake faruwar yakin basasa a Najeriya. Ya ce abin tsoro shi ne har yanzu ba magance abubuwan da suka haifar da yakin ba.
Olusegun Obasanjo
Samu kari