Olusegun Obasanjo
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira taron majalisar kolin kasa. IBB, Jonathan, Obasanji da gwamnonin jihohi 36 za su hallara Abuja kan matsalar tsaro da INEC.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan rikicin Boko Haram. Ya bayyana cewa ya kamata a dauki kwararan matakai don magance matsalar.
Tsohon dan majalisar wakilai, Dr. Usman Bugaje, ya fito ya yi magana kan ikirarin da Olusegun Obasanjo ya yi na cewa bai nemi wa'adi na uku don ci gaba da mulki ba.
Tsohon Shugaba kasa a Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya karyata zargin cewa ya nemi wa'adi na uku a mulkinsa da ya yi daga shekarar 1999 zuwa 2007.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya yi gargadi da cewa dimokuradiyya ta dauko hanyar mutuwa murus a Najeriya da duniya idan ba a gyara ba.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta sake gurfanar da Minista a lokacin Obasanjo, Olu Agunloye gaban kotu.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ziyarci tsohon shugaban kasa Obasanjo da Olubadan na Ibadan, inda ya buƙaci ‘yan Najeriya da su zauna cikin haɗin kai.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya soki ’yan majalisar Najeriya, ya kira ayyukan mazabu a matsayin sata, ya kuma zarge su da cin hanci da karya kundin tsarin mulki.
Tsohon mai magana da yawun marigayi Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya yi bayani kan dalilin da ya sa tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya tsani ubangidansa.
Olusegun Obasanjo
Samu kari