Olusegun Obasanjo
Tsohon mai magana da yawun marigayi Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya yi bayani kan dalilin da ya sa tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya tsani ubangidansa.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari. Ya ce marigayin bai yi abin da ya dace ba.
A yau Asabar 23 ga watan Agustan 2025, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ziyarci jihar Lagos inda ya gana da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Bayan yada jita-jitar cewa ana son ba Sule Lamido damar zama mataimakin Goodluck Jonathan a 2027, tsohon gwamnan ya musanta labarin cewa bai san komai ba
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya fito da wasu bayanai a kan bangaren shari'a da yadda adalci ya wargaje a kasa.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), sun kai samame . Wani otel mallakin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo da ke jihar Ogun.
Tsohon daraktan hukumar VON, Osita Okechukwu, ya bayyana yadda marigayi Muhammadu Buhari, ya kawo cikas ga tazarcen Olusegun Obasanjo a shekarar 2006.
Fadar shugaban kasa ta caccaki Olusegun Obasanjo inda ta ce nasarorin Bola Tinubu cikin shekara biyu sun fi na PDP daga 1999 zuwa 2007, duk da matsin tattalin arziki
A labarin nan, za a ji yadda shugabannin duniya da na kasar nan suka fara tura sakon ta'aziyya ga Najeriya da iyalan Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Olusegun Obasanjo
Samu kari